< Zabura 83 >

1 Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
Asafa dziesma. Ak Dievs, neciet klusu, neesi kā mēms un nekavējies, ak stiprais Dievs!
2 Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
Jo redzi, Tavi ienaidnieki trako un Tavi nīdētāji paceļ galvu.
3 Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
Tie ņēmās viltīgus padomus pret Taviem ļaudīm un sarunājās pret tiem, ko Tu glabā.
4 Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
Tie saka tā: nāciet, izdeldēsim tos, ka tie vairs nav tauta, un ka Israēla vārds vairs netop pieminēts.
5 Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
Jo no sirds tie kopā ir sarunājušies un derību pret Tevi derējuši,
6 tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
Edoma un Ismaēliešu teltis, Moabs un Hagarieši,
7 Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
Ģebals, Amons un Amaleks, Fīlisti ar Tirus iedzīvotājiem.
8 Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
Arī Asurs stāv viņiem klāt un ir Lata bērniem par elkoni. (Sela)
9 Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
Dari tiem kā Midijanam, kā Siseram, kā Jabinam pie Kisones upes.
10 waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
Tie ir samaitāti Endorā un palikuši zemei par mēsliem.
11 Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
Dari tos un viņu lielos kungus tā kā Orebu un Zebu, un visus viņu virsniekus kā Zebahu un Calmunu,
12 waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
Kas sacīja: ņemsim to jauko Dieva zemi sev par mantu.
13 Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
Mans Dievs, dari tos par viesuli, par pelavām vēja priekšā.
14 kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
Tā kā uguns mežu sadedzina, un kā liesma kalnus iededzina;
15 haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
Tāpat dzenies tiem pakaļ ar Savu vētru un iztrūcini tos ar Savām aukām.
16 Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
Pildi viņu vaigus ar kaunu, ka tie, Kungs, meklē Tavu Vārdu.
17 Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
Lai tie top kaunā un iztrūcinājās mūžīgi mūžam un kļūst apkaunoti un iet bojā.
18 Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.
Lai tie atzīst, ka Tu vien ar Savu Vārdu esi Tas Kungs, tas Visuaugstākais pār visu pasauli.

< Zabura 83 >