< Zabura 83 >

1 Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
En Sang; en Psalme, af Asaf.
2 Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
Gud! ti du ikke; vær ikke tavs og hold dig ikke stille, o Gud!
3 Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
Thi se, dine Fjender larme, og dine Avindsmænd have opløftet Hovedet.
4 Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
De oplægge træskelig hemmeligt Anslag imod dit Folk, og de raadslaa imod dem, som sidde under dit Skjul.
5 Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
De have sagt: Kommer og lader os udslette dem af Folkenes Tal, og Israels Navn skal ikke ydermere ihukommes.
6 tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
Thi de have i Hjertet raadslaget med hverandre; de gøre en Pagt imod dig:
7 Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
Edoms Telte og Ismaeliterne, Moabiterne og. Hagarenerne,
8 Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
Gebal og Ammon og Amalek, Filisterne med Indbyggerne i Tyrus.
9 Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
Assyrien har ogsaa sluttet sig til dem, de ere blevne Lots Børns Arm. (Sela)
10 waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
Gør imod dem som imod Midianiterne, som imod Sisera, som imod Jabin ved Kisons Bæk,
11 Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
hvilke bleve ødelagte ved Endor, bleve til Gødning for Marken.
12 waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
Lad det gaa dem, deres Fyrster som Oreb og som Seeb, og alle deres ypperste som Seba og som Zalmuna,
13 Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
dem, som have sagt: Vi ville indtage Guds Boliger til Ejendom.
14 kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
Min Gud! lad dem hvirvle om som et Hjul, som Avner for Vejret.
15 haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
Som en Ild, der antænder en Skov, og som en Lue, der stikker Ild paa Bjergene,
16 Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
saa forfølge du dem med din Storm og forfærde dem med din Hvirvelvind!
17 Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
Gør deres Ansigt fuldt af Skam og lad dem søge dit Navn, o Herre!
18 Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.
Lad dem blues og forfærdes altid og lad dem blive til Skamme og omkomme! Og lad dem kende, at du alene, hvis Navn er Herren, er den Højeste over al Jorden.

< Zabura 83 >