< Zabura 82 >

1 Zabura ta Asaf. Allah yana shugabanta cikin babban taro; yakan zartar da hukunci a cikin “alloli”.
KOT kotikot nan momodijou en Kot, o I jaunkapun en kaun akan.
2 “Har yaushe za ku kāre marasa adalci ku kuma goyi bayan mugaye? (Sela)
Arai da komail pan kadeik japun o kajampwaleki me doo jan Kot akan?
3 Ku tsare mutuncin marasa ƙarfi da marayu; ku kāre hakkin matalauta da waɗanda ake danniya.
Jauaja pun en jamama o japoupou kan, o jauaja me luet o jamama kan ni ar pun!
4 Ku ceci marasa ƙarfi da masu bukata; ku kuɓutar da su daga hannun mugaye.
Komail dorela me tikitik o jamama o, o kamaioda jan nan pa en me doo jan Kot akan.
5 “Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba. Suna yawo cikin duhu; an girgiza dukan tussan duniya.
A re jota kin duki on, o jota ar lokekon; re kin weweid nan rotorot; pajon en jappa kan karoj mokimokideda.
6 “Na ce, ‘Ku “alloli” ne; dukanku’ya’yan Mafi Ɗaukaka’ ne.
Nai indada: Komail rajon kot akan, o nain me lapalap;
7 Amma za ku mutu kamar mutum kurum; za ku fāɗi kamar duk wani mai mulki.”
Ari jo, komail pan mela dueta aramaj akan, o komail pan lokidokila dueta me weit amen.
8 Ka tashi, ya Allah, ka shari’anta duniya, gama dukan al’ummai gādonka ne.
Main Kot, kom kotida o kotin kadeikada jappa, pwe komui pan jojoki men liki kan karoj.

< Zabura 82 >