< Zabura 81 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga gittit. Ta Asaf. Ku rera don farin ciki ga Allah ƙarfinmu; ku yi sowa ga Allah na Yaƙub!
Til sangmesteren, efter Gittit; av Asaf. Juble for Gud, vår styrke, rop med glede for Jakobs Gud!
2 Ku fara kaɗe-kaɗe, ku buga ganga, ku kaɗa garaya da molo masu daɗi.
Stem i sang og la pauken lyde, den liflige citar tillikemed harpen!
3 Ku busa ƙahon rago a Sabon Wata, da kuma sa’ad da wata ya kai tsakiya, a ranar Bikinmu;
Støt i basun i måneden, ved fullmånen, på vår høitids dag!
4 wannan ƙa’ida ce domin Isra’ila, farilla ta Allah na Yaƙub.
For det er en lov for Israel, en rett for Jakobs Gud.
5 Ya kafa shi a matsayin ƙa’ida domin Yusuf sa’ad da ya fito daga Masar. Muka ji yaren da ba mu fahimta ba.
Han satte det til et vidnesbyrd i Josef da han drog ut gjennem Egyptens land. - Jeg hørte en røst som jeg ikke kjente:
6 Ya ce, “Na kau da nauyi daga kafaɗunku; an’yantar da hannuwansu daga kwando.
Jeg fridde hans skulder fra byrden, hans hender slapp fri fra bærekurven.
7 Cikin damuwarku kun yi kira na kuwa kuɓutar da ku, na amsa muku daga girgijen tsawa; na gwada ku a ruwan Meriba. (Sela)
I nøden ropte du, og jeg fridde dig ut; jeg svarte dig, skjult i tordenskyen, jeg prøvde dig ved Meriba-vannene. (Sela)
8 “Ku ji, ya mutanena, zan kuwa gargaɗe ku, in ba za ku saurare ni ba, ya Isra’ila!
Hør, mitt folk, og jeg vil vidne for dig! Israel, o, at du vilde høre mig:
9 Kada ku kasance da baƙon allah a cikinku; ba za ku rusuna ga baƙon allah ba.
Det skal ikke være nogen fremmed gud hos dig, og du skal ikke tilbede utlendingens gud.
10 Ni ne Ubangiji Allahnku wanda ya fitar da ku daga Masar. Ku buɗe bakinku zan kuwa cika shi.
Jeg er Herren din Gud, som førte dig op av Egyptens land; lukk din munn vidt op, at jeg kan fylle den!
11 “Amma mutanena ba su saurare ni ba; Isra’ila bai miƙa kansa gare ni ba.
Men mitt folk hørte ikke min røst, og Israel vilde ikke lyde mig.
12 Saboda haka na ba da su ga zukatansu da suka taurare don su bi dabararsu.
Så lot jeg dem fare i sitt hjertes hårdhet, forat de skulde vandre i sine egne onde råd.
13 “A ce mutanena za su saurare ni, a ce Isra’ila zai bi hanyoyina,
O, at mitt folk vilde høre mig, og at Israel vilde vandre på mine veier!
14 da nan da nan sai in rinjayi abokan gābansu in kuma juye hannuna a kan maƙiyansu!
Om en liten stund vilde jeg da ydmyke deres fiender og vende min hånd imot deres motstandere.
15 Waɗanda suke ƙin Ubangiji za su fāɗi a gabansa da rawar jiki, hukuncinsu kuma zai dawwama har abada.
De som hater Herren, skulde smigre for dem, og deres tid skulde vare evindelig.
16 Amma za a ciyar da ku da alkama mafi kyau; da zuma daga dutsen da zai ƙosar da ku.”
Og han skulde fø dem med den beste hvete, og jeg skulde mette dig med honning fra klippen.

< Zabura 81 >