< Zabura 81 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga gittit. Ta Asaf. Ku rera don farin ciki ga Allah ƙarfinmu; ku yi sowa ga Allah na Yaƙub!
Aka mawt ham Asaph kah Gittith Mamih kah sarhi Pathen taengah tamhoe uh lamtah Jakob Pathen taengah yuhui uh lah.
2 Ku fara kaɗe-kaɗe, ku buga ganga, ku kaɗa garaya da molo masu daɗi.
Oldi te phoh uh lamtah kamrhing rhotoeng neh dingsuek thangpa tum uh.
3 Ku busa ƙahon rago a Sabon Wata, da kuma sa’ad da wata ya kai tsakiya, a ranar Bikinmu;
Hlasae, hlalum vaengkah mamih khotue hnin ah tuki te ueng uh lah.
4 wannan ƙa’ida ce domin Isra’ila, farilla ta Allah na Yaƙub.
Hekah he Israel ham Jakob Pathen kah laitloeknah oltlueh coeng ni.
5 Ya kafa shi a matsayin ƙa’ida domin Yusuf sa’ad da ya fito daga Masar. Muka ji yaren da ba mu fahimta ba.
Ka yakming mueh ol, Egypt kho la a caeh vaengah Joseph ham a khueh olphong ni.
6 Ya ce, “Na kau da nauyi daga kafaɗunku; an’yantar da hannuwansu daga kwando.
A laengpang dongkah hnorhih te ka khoe pah tih a kut khaw voh khui lamkah loeih.
7 Cikin damuwarku kun yi kira na kuwa kuɓutar da ku, na amsa muku daga girgijen tsawa; na gwada ku a ruwan Meriba. (Sela)
Citcai khuiah nan khue tih nang kan pumcum sak. Khohum hlip lamkah nang kan doo tih Meribah tui ah nang kan loep kan dak. (Selah)
8 “Ku ji, ya mutanena, zan kuwa gargaɗe ku, in ba za ku saurare ni ba, ya Isra’ila!
Ka pilnam loh hnatun lamtah kai ol te na hnatun atah Israel nang taengah ka laipai ni.
9 Kada ku kasance da baƙon allah a cikinku; ba za ku rusuna ga baƙon allah ba.
Na khuiah rhalawt pathen om boel saeh lamtah kholong pathen te bawk boeh.
10 Ni ne Ubangiji Allahnku wanda ya fitar da ku daga Masar. Ku buɗe bakinku zan kuwa cika shi.
Kai tah Egypt kho lamkah nang aka doek na Pathen Yahweh ni. Na ka ang lamtah kan hah sak eh.
11 “Amma mutanena ba su saurare ni ba; Isra’ila bai miƙa kansa gare ni ba.
Tedae ka pilnam loh ka ol he ya pawt tih Israel loh kai taengah naep pawh.
12 Saboda haka na ba da su ga zukatansu da suka taurare don su bi dabararsu.
Te dongah amih te lungbuei thinthahnah taengla ka hlah tih amih kah cilkhih dongah pongpa uh.
13 “A ce mutanena za su saurare ni, a ce Isra’ila zai bi hanyoyina,
Ka pilnam loh kai taengah hnatang koinih ka longpuei te Israel loh a vai sui dae.
14 da nan da nan sai in rinjayi abokan gābansu in kuma juye hannuna a kan maƙiyansu!
A thunkha rhoek te a loe la ka kunyun sak vetih a rhal te ka kut neh ka thuung pah suidae.
15 Waɗanda suke ƙin Ubangiji za su fāɗi a gabansa da rawar jiki, hukuncinsu kuma zai dawwama har abada.
BOEIPA kah a lunguet rhoek loh anih taengah mai a tum uh vetih amih kah khohnin khaw kumhal duela puh suidae.
16 Amma za a ciyar da ku da alkama mafi kyau; da zuma daga dutsen da zai ƙosar da ku.”
Tedae cang tha te anih a cah suitih lungpang khui lamkah khoitui nang kang kum sak sue.