< Zabura 81 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga gittit. Ta Asaf. Ku rera don farin ciki ga Allah ƙarfinmu; ku yi sowa ga Allah na Yaƙub!
Ninia Gaga: su Hina Gode Ema nodone wele sia: ma! Ya: igobe ea Gode Ema nodone gesami hea: ma!
2 Ku fara kaɗe-kaɗe, ku buga ganga, ku kaɗa garaya da molo masu daɗi.
Ilibu muni ba: gu da la: idi la: idi figi amoga duma. Noga: le hanai nabima: ne, ilibu amola sani baidama duma.
3 Ku busa ƙahon rago a Sabon Wata, da kuma sa’ad da wata ya kai tsakiya, a ranar Bikinmu;
Lolo nasea, oubi da genoni aligila heda: i lelea amola oubi da ufa manea, dalabede fulaboma.
4 wannan ƙa’ida ce domin Isra’ila, farilla ta Allah na Yaƙub.
Amo da Isala: ili fi ganodini sema agoane hamoi, amola amo Ya: igobe ea Gode Hi hamoma: ne sia: i.
5 Ya kafa shi a matsayin ƙa’ida domin Yusuf sa’ad da ya fito daga Masar. Muka ji yaren da ba mu fahimta ba.
Gode da Idibidi soge amoma doagala: loba, E da amo hamoma: ne sia: i Isala: ili dunu ilima iasi. Na da Dia hame dawa: sia: amoga agoane sia: be nabala,
6 Ya ce, “Na kau da nauyi daga kafaɗunku; an’yantar da hannuwansu daga kwando.
“Na da dilia baligia dioi dialu amo fadegale fasi. Na da osoboga hamoi igi dilia gaguli ahoasu amo ligisima: ne logo doasi.
7 Cikin damuwarku kun yi kira na kuwa kuɓutar da ku, na amsa muku daga girgijen tsawa; na gwada ku a ruwan Meriba. (Sela)
Dilia da dilima bidi hamosu doaga: beba: le Nama wele sia: i, amola Na da dili gaga: i. Na da Na wamoaligisu soge mulu amo ganodini esala, dia sia: amoma dabe sia: i. Na da Meliba guhano amoga dilima adoba: su hamoi.
8 “Ku ji, ya mutanena, zan kuwa gargaɗe ku, in ba za ku saurare ni ba, ya Isra’ila!
Na dunu, Na sisa: ne sia: be amo nabima. Isala: ili fi! Abuli hamone Na sia: nabima: bela: ?
9 Kada ku kasance da baƙon allah a cikinku; ba za ku rusuna ga baƙon allah ba.
Dilia da eno Godema maedafa nodone sia: ne gadoma.
10 Ni ne Ubangiji Allahnku wanda ya fitar da ku daga Masar. Ku buɗe bakinku zan kuwa cika shi.
Na da dilia Hina Gode. Dili Idibidi soge ganodini esaloba, Nisu da dili fadegai. Dilia lafi dagale gama, amasea Na da diligili ha: i manu mugusimu.
11 “Amma mutanena ba su saurare ni ba; Isra’ila bai miƙa kansa gare ni ba.
Be Na dunu ilia da Na sia: be hame nabi. Isala: ili ilia da Na sia: be didili hame hamoi.
12 Saboda haka na ba da su ga zukatansu da suka taurare don su bi dabararsu.
Amaiba: le, Na da ilisu gasa fi hou hamonanoma: ne yolesi, amola ili hanai hamoma: ne yolesi.
13 “A ce mutanena za su saurare ni, a ce Isra’ila zai bi hanyoyina,
Abuli hamone Na fi dunu ilia da Na sia: nabima: bela: , abuli hamone ilia da Na sia: didili hamoma: bela: ?
14 da nan da nan sai in rinjayi abokan gābansu in kuma juye hannuna a kan maƙiyansu!
Ilia da agoai hamomu ganiaba, Na da hedolowane ilima ha lai dunu ili hasalasila: loba, amola ilima ha lai dunu huluane ilima gasa fili hasalasila: loba.
15 Waɗanda suke ƙin Ubangiji za su fāɗi a gabansa da rawar jiki, hukuncinsu kuma zai dawwama har abada.
Nama higale ba: su dunu ilia da beda: iba: le, na midadi dialuma fili begudumu. Ilima se bidi iasu da maedafa yolele, gebewane dialumu.
16 Amma za a ciyar da ku da alkama mafi kyau; da zuma daga dutsen da zai ƙosar da ku.”
Be amomane Na da dilima widi ha: i manu ianumu amola na da dili sadima: ne soge agime hano moma: ne imunu.”

< Zabura 81 >