< Zabura 80 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Mai muryar “Lilin Alkawari.” Na Asaf. Zabura ce. Ka ji mu, ya Makiyayin Isra’ila, kai da ka bishe Yusuf kamar garke. Kai da kake zaune a kursiyi tsakanin kerubobi, ka haskaka
Tu, que és pastor d'Israel, dá ouvidos: tu, que guias a José como a um rebanho: tu, que te assentas entre os cherubins, resplandece.
2 a gaban Efraim, Benyamin da Manasse. Ka tā da ƙarfinka; ka zo ka cece mu.
Perante Ephraim, Benjamin e Manasseh, desperta o teu poder, e vem salvar-nos.
3 Ka mai da mu, ya Allah; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
Faze-nos voltar, ó Deus, e faze resplandecer o teu rosto, e seremos salvos.
4 Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, har yaushe fushinka zai yi ta ƙuna a kan addu’o’in mutanenka?
Ó Senhor Deus dos Exercitos, até quando te indignarás contra a oração do teu povo
5 Ka ciyar da su da burodin hawaye; ka sa suka sha hawaye ta cikakken kwaf.
Tu os sustentas com pão de lagrimas, e lhes dás a beber lagrimas, com abundancia.
6 Ka mai da mu abin faɗa ga maƙwabtanmu, kuma abokan gābanmu suna mana ba’a.
Tu nos pões em contendas com os nossos visinhos: e os nossos inimigos zombam de nós entre si.
7 Ka mai da mu, ya Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu za mu kuwa cetu.
Faze-nos voltar, ó Deus dos Exercitos, e faze resplandecer o teu rosto; e seremos salvos.
8 Ka fitar da inabi daga Masar; ka kori al’ummai ka kuma dasa shi.
Trouxeste uma vinha do Egypto: lançaste fóra as nações, e a plantaste.
9 Ka gyara wuri saboda shi, ya kuwa yi saiwa ya cike ƙasa.
Preparaste-lhe logar, e fizeste com que ella deitasse raizes; e encheu a terra.
10 Aka rufe duwatsu da inuwarsa, manya-manyan itatuwan al’ul da rassansa.
Os montes foram cobertos da sua sombra, e os seus ramos se fizeram como os formosos cedros.
11 Ya miƙe rassansa zuwa Teku tohonsa har zuwa Kogi.
Ella estendeu a sua ramagem até ao mar, e os seus ramos até ao rio.
12 Me ya sa ka rurrushe bangayensa don duk masu wucewa su tsinke’ya’yan inabinsa?
Porque quebraste então os seus vallados, de modo que todos os que passam por ella a vindimam?
13 Aladu daga kurmi suna ɓarnatar da shi halittun gonaki kuma suna cinsa.
O javali da selva a devasta, e as feras do campo a devoram.
14 Ka komo wurinmu, ya Allah Maɗaukaki! Ka duba daga sama ka gani! Ka lura da wannan inabi,
Oh Deus dos Exercitos, volta-te, nós te rogamos, attende dos céus, e vê, e visita esta vide;
15 saiwar da hannun damarka ya dasa, ɗan da ka renar wa kanka.
E a videira que a tua dextra plantou, e o sarmento que fortificaste para ti.
16 An yanke inabinka, an ƙone shi da wuta; a tsawatawarka mutanenka sun hallaka.
Está queimada pelo fogo, está cortada: pereceu pela reprehensão da tua face.
17 Bari hannunka yă zauna a kan mutumin da yake hannun damarka, ɗan mutum da ka renar wa kanka.
Seja a tua mão sobre o varão da tua dextra, sobre o filho do homem, que fortificaste para ti.
18 Ta haka ba za mu juye mu bar ka ba; ka rayar da mu, za mu kuwa kira bisa sunanka.
Assim nós não te viraremos as costas; guarda-nos em vida, e invocaremos o teu nome.
19 Ka mai da mu, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
Faze-nos voltar, Senhor Deus dos Exercitos: faze resplandecer o teu rosto; e seremos salvos.