< Zabura 80 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Mai muryar “Lilin Alkawari.” Na Asaf. Zabura ce. Ka ji mu, ya Makiyayin Isra’ila, kai da ka bishe Yusuf kamar garke. Kai da kake zaune a kursiyi tsakanin kerubobi, ka haskaka
Til Sangmesteren; til „Lillierne”; et Vidnesbyrd; af Asaf, en Psalme.
2 a gaban Efraim, Benyamin da Manasse. Ka tā da ƙarfinka; ka zo ka cece mu.
Du Israels Hyrde! vend dine Øren hid, du, der leder Josef som en Hjord, du, som sidder over Keruber, aabenbar dig herligt!
3 Ka mai da mu, ya Allah; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
Rejs din Magt for Efraim og Benjamin og Manasse og kom os til Frelse!
4 Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, har yaushe fushinka zai yi ta ƙuna a kan addu’o’in mutanenka?
Gud! hjælp os op igen og lad dit Ansigt lyse, saa blive vi frelste!
5 Ka ciyar da su da burodin hawaye; ka sa suka sha hawaye ta cikakken kwaf.
Herre, Gud Zebaoth! hvor længe har du ladet Vreden ryge uagtet dit Folks Bøn?
6 Ka mai da mu abin faɗa ga maƙwabtanmu, kuma abokan gābanmu suna mana ba’a.
Du har bespist dem med Taarebrød og givet dem Taarer at drikke i fulde Maal.
7 Ka mai da mu, ya Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu za mu kuwa cetu.
Du sætter os til en Trætte for vore Naboer, og vore Fjender spotte os.
8 Ka fitar da inabi daga Masar; ka kori al’ummai ka kuma dasa shi.
Gud Zebaoth! hjælp os op igen og lad dit Ansigt lyse, saa blive vi frelste.
9 Ka gyara wuri saboda shi, ya kuwa yi saiwa ya cike ƙasa.
Du førte en Vinstok fra Ægypten, du uddrev Hedningerne og plantede den.
10 Aka rufe duwatsu da inuwarsa, manya-manyan itatuwan al’ul da rassansa.
Du ryddede for den, og den lod sine Rødder rodfæstes og opfyldte Landet.
11 Ya miƙe rassansa zuwa Teku tohonsa har zuwa Kogi.
Bjerge bleve skjulte med dens Skygge, og dens Grene vare som Guds Cedre.
12 Me ya sa ka rurrushe bangayensa don duk masu wucewa su tsinke’ya’yan inabinsa?
Den udbreder sine Grene til Havet og sine unge Kviste til Floden.
13 Aladu daga kurmi suna ɓarnatar da shi halittun gonaki kuma suna cinsa.
Hvorfor har du nedrevet Gærdet om den, saa at alle de, som gaa forbi ad Vejen, plukke i den?
14 Ka komo wurinmu, ya Allah Maɗaukaki! Ka duba daga sama ka gani! Ka lura da wannan inabi,
Svinet fra Skoven roder om den, og vilde Dyr paa Marken afæde den.
15 saiwar da hannun damarka ya dasa, ɗan da ka renar wa kanka.
Gud Zebaoth! vend dog om; sku ned af Himmelen og se til og besøg denne Vinstok
16 An yanke inabinka, an ƙone shi da wuta; a tsawatawarka mutanenka sun hallaka.
og den Pode, som din højre Haand plantede, og den Søn, som du gjorde stærk for dig.
17 Bari hannunka yă zauna a kan mutumin da yake hannun damarka, ɗan mutum da ka renar wa kanka.
Den er brændt med Ild, den er omhugget; de omkomme for dit Ansigts Trusel.
18 Ta haka ba za mu juye mu bar ka ba; ka rayar da mu, za mu kuwa kira bisa sunanka.
Lad din Haand være over, din højre Haands Mand, over den Menneskens Søn, som du gjorde stærk for dig.
19 Ka mai da mu, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
Saa ville vi ikke vige fra dig; lad du os leve, og vi ville paakalde dit Navn. Herre, Gud Zebaoth; hjælp os op igen, lad dit Ansigt lyse, saa blive vi frelste.

< Zabura 80 >