< Zabura 80 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Mai muryar “Lilin Alkawari.” Na Asaf. Zabura ce. Ka ji mu, ya Makiyayin Isra’ila, kai da ka bishe Yusuf kamar garke. Kai da kake zaune a kursiyi tsakanin kerubobi, ka haskaka
Isala: ili fi Sibi Ouligisudafa! Ninia sia: be nabima! Di da Dia Hadigidafa Fisu da: iya ougia hamoi esafulubi liligi amo dabua gadodafa fisa.
2 a gaban Efraim, Benyamin da Manasse. Ka tā da ƙarfinka; ka zo ka cece mu.
Ifala: ime fi, Bediamini fi, Ma: na: se fi amola nini huluane ba: ma: ne, Dia gasa bagade hou ninima olelema. Nini gaga: la misa.
3 Ka mai da mu, ya Allah; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
Gode! Nini Dima sinidigili misa: ne oule misa! Dia asigili olofosu hou ninima olema. Amasea, nini da gaga: i dagoi ba: mu.
4 Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, har yaushe fushinka zai yi ta ƙuna a kan addu’o’in mutanenka?
Hina Gode Bagadedafa! Habowali seda Di da Dia fi dunu ilia Dima sia: ne gadobe amoga ougi dialoma: bela: ?
5 Ka ciyar da su da burodin hawaye; ka sa suka sha hawaye ta cikakken kwaf.
Di da ninima se nabasu amo nabima: ne iasi. Amola Di da nini dinanoma: ne si hano faigeleiga nabai agoai ninima iasi.
6 Ka mai da mu abin faɗa ga maƙwabtanmu, kuma abokan gābanmu suna mana ba’a.
Di da nini guba: le fifi lai, ilia ninia soge amo sia: ga gegema: ne yolesi. Amaiba: le, ninima ha lai dunu ilia da ninima gadesa.
7 Ka mai da mu, ya Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu za mu kuwa cetu.
Gode Bagadedafa! Nini Dima sinidigili misa: ne oule misa! Dia asigili gogolema: ne olofosu hou ninima ima! Amasea, nini da gaga: i dagoi ba: mu!
8 Ka fitar da inabi daga Masar; ka kori al’ummai ka kuma dasa shi.
Di da Idibidi soge amogainini waini efe gaguli misi. Di da eno fifi asi ili sefasilalu, ilia sogea amogai waini efe bugi.
9 Ka gyara wuri saboda shi, ya kuwa yi saiwa ya cike ƙasa.
Di da amo efe bugi heda: ma: ne none yo abi. Amo efe bugi ea difi da gududafa sa: ili, Isala: ili soge huluane gigisila asi.
10 Aka rufe duwatsu da inuwarsa, manya-manyan itatuwan al’ul da rassansa.
Amo efe da gigisila asili agolo soge huluane ougigala: i. Amola ea amoda da agologa afufuli, dolo ifa bagadedafa amo ougihai.
11 Ya miƙe rassansa zuwa Teku tohonsa har zuwa Kogi.
Ea amoda da bu baligili sa: loba afufuli, Medidela: inia hano wayabo bagade bega: doaga: i amola asili Iufala: idisi hano bega: doaga: i.
12 Me ya sa ka rurrushe bangayensa don duk masu wucewa su tsinke’ya’yan inabinsa?
Abuliba: le Dia da amo efe bugi beba: le gagoi amo mugululi sanasibala: ? Waha eno dunu amodili bobaligilalebe, ilia da amo efe fage wamo faili manusa: dawa:
13 Aladu daga kurmi suna ɓarnatar da shi halittun gonaki kuma suna cinsa.
Gebo sigua da amo waini efe sagai dogone muwane sala, amola sigua ohe da amo nana.
14 Ka komo wurinmu, ya Allah Maɗaukaki! Ka duba daga sama ka gani! Ka lura da wannan inabi,
Gode Bagadedafa! Ninima ba: le guda: ma! Hebene gadonini ninima ba: leguduma. Di da misini, Dia fi dunu gaga: la misa!
15 saiwar da hannun damarka ya dasa, ɗan da ka renar wa kanka.
Di da misini, waini efe Dia bugisi, amola gasa fili heda: ma: ne hamoi, amo noga: le gaga: ma.
16 An yanke inabinka, an ƙone shi da wuta; a tsawatawarka mutanenka sun hallaka.
Ninima ha lai dunu amo waini sagai laluga ulagisili dadamuni sali dagoi. Dia ilima ougili ili gugunufinisima!
17 Bari hannunka yă zauna a kan mutumin da yake hannun damarka, ɗan mutum da ka renar wa kanka.
Dia da fi Dia ilegei amola gasa bagade hahamoi, amo noga: le ouligima amola gaga: ma!
18 Ta haka ba za mu juye mu bar ka ba; ka rayar da mu, za mu kuwa kira bisa sunanka.
Ninia da Dima bu hamedafa baligi fa: mu. Nini da esaloma: ne, Dia hamoma. Amasea, ninia da Dima nodone sia: nanumu.
19 Ka mai da mu, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
Hina Gode Bagadedafa! Nini Dima sinidigima: ne, oule misa! Ninima Dia gogolema: ne olofosu ima! Amasea, nini da gaga: i dagoi ba: mu.