< Zabura 77 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
S svojim glasom sem klical k Bogu, celó s svojim glasom k Bogu in mi je prisluhnil.
2 Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
Na dan svoje stiske sem iskal Gospoda. Moja vnetja so se gnojila ponoči in niso odnehala. Moja duša je odklanjala, da bi bila potolažena.
3 Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
Spomnil sem se Boga in bil vznemirjen. Pritoževal sem se in moj duh je bil nadvladan. (Sela)
4 ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
Moje oči držiš budne. Tako sem vznemirjen, da ne morem govoriti.
5 Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
Preudarjal sem [o] dneh iz davnine, letih starodavnih časov.
6 na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
Spominjam se svoje pesmi ponoči. Posvetujem se s svojim lastnim srcem in moj duh je storil marljivo preiskavo.
7 “Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
›Ali bo Gospod za vedno zavračal ali ne bo več naklonjen?
8 Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
Je njegovo usmiljenje popolnoma odšlo za vedno? Ali njegova obljuba odpove na vékomaj?
9 Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
Je Bog pozabil biti milostljiv? Ali je v jezi zaprl svoja nežna usmiljenja?‹ (Sela)
10 Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
Rekel sem: »To je moja šibkost, toda spominjal se bom let desnice Najvišjega.«
11 Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
Spominjal se bom Gospodovih del. Zagotovo se bom spominjal tvojih čudežev od davnine.
12 Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
Premišljeval bom tudi o vsem tvojem delu in govoril o tvojih dejanjih.
13 Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
Tvoja pot, oh Bog, je v svetišču. Kdo je tako velik Bog kakor naš Bog?
14 Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
Ti si Bog, ki dela čudeže. Med ljudstvom si oznanil svojo moč.
15 Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
S svojim laktom si odkupil svoje ljudstvo, Jakobove in Jožefove sinove. (Sela)
16 Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
Vode so te videle, oh Bog, vode so te videle, bile so prestrašene. Tudi globine so bile vznemirjene.
17 Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
Oblaki so izlivali vodo, nebo je pošiljalo zvok, tudi tvoje puščice so šle daleč.
18 Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
Zvok tvojega groma je bil na nebu, bliski so razsvetljevali zemeljski [krog], zemlja je trepetala in se tresla.
19 Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
Tvoja pot je na morju in tvoja steza v velikih vodah in tvoje stopinje niso znane.
20 Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
Svoje ljudstvo vodiš kakor trop z Mojzesovo in Aronovo roko.

< Zabura 77 >