< Zabura 77 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
I KIN likwirki nil ai on Kot, on Kot, me i pan likwir on, o i me kotin mani ia.
2 Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
Ni ai anjau apwal, i kin rapaki leowa; ni pon pa i kin u wei o jota kin dukedi, pwe wen I jota kak injenemaula.
3 Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
Ni ai tamanda Kot, i kin ajenokida, ni ai madamadaua, nen i kin luetala.
4 ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
Kom kin kotin kolekol por en maj ai, pwe ira en papat; nai inen en luet, jolar itar on lokaia.
5 Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
I kin lamelame duen ran en maj akan, duen par akan me jamalar.
6 na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
Ni pon i kin lamelame duen ai kajan arp, o monion i kin madamadaua; nen i kin raparapaki.
7 “Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
Kalelapok, leowa pan kotin onion kokolata, o a jota pan kotin maki on?
8 Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
A kalanan rojelar melel, o a inau imwijokalar kokolata?
9 Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
Kot kotin malielar a mak on kit, o a karirikilar onion a kalanan?
10 Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
Ari jo, i indadar: Mepukat me mau on ia; pali maun en lim en me Lapalap pan kak dorela meakaroj.
11 Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
I me i kin taman kida wiawian leowa; melel i kin tamanda omui manaman akan jan maj o,
12 Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
O madamadaua duen omui wiawia kan karoj, o kilekilan duen omui dodok.
13 Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
Main Kot, al omui me pun. Ia waja amen Kot manaman mia dueta Kaun o?
14 Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
Komui ta Kot me kin wia manaman akan. Komui kotin kajanjaledar omui manaman nan pun en wei kan.
15 Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
Komui kotin dore kila japwilim omui kan omui manaman, iei jeri en Iakop o Iojep akan.
16 Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
Pil akan ariri komui, Main Kot, pil akan ariri komui, rap majapwekadar, o waja lol rererdar.
17 Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
Tapok kalaimun akan kamoredier pil, tapok kan wiadar nanjapwe, o liol piripir jili.
18 Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
Nanjapwe wiauier nanlan; japwilim omui liol akan kamaraini jappa; jappa mokieda o rerer.
19 Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
Al omui mi nan madau, al omui tatik nan pil kalaimun akan, o jota me kaan aluwilu omui.
20 Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
Kom kotin kalua japwilim omui kan dueta pwin eu ren Mojej o Aron.

< Zabura 77 >