< Zabura 77 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
아삽의 시, 영장으로 여두둔의 법칙에 의지하여 한 노래 내가 내 음성으로 하나님께 부르짖으리니 하나님께 내 음성으로 부르짖으면 내게 귀를 기울이시리로다
2 Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
나의 환난날에 내가 주를 찾았으며 밤에는 내 손을 들고 거두지 아니하였으며 내 영혼이 위로 받기를 거절하였도다
3 Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
내가 하나님을 생각하고 불안하여 근심하니 내 심령이 상하도다(셀라)
4 ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
주께서 나로 눈을 붙이지 못하게 하시니 내가 괴로워 말할 수 없나이다
5 Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
내가 옛날 곧 이전 해를 생각하였사오며
6 na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
밤에 한 나의 노래를 기억하여 마음에 묵상하며 심령이 궁구하기를
7 “Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
주께서 영원히 버리실까, 다시는 은혜를 베풀지 아니하실까,
8 Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
그 인자하심이 길이 다하였는가, 그 허락을 영구히 폐하셨는가,
9 Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
하나님이 은혜 베푸심을 잊으셨는가, 노하심으로 그 긍휼을 막으셨는가 하였나이다(셀라)
10 Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
또 내가 말하기를 이는 나의 연약함이라 지존자의 오른손의 해
11 Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
곧 여호와의 옛적 기사를 기억하여 그 행하신 일을 진술하리이다
12 Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
또 주의 모든 일을 묵상하며 주의 행사를 깊이 생각하리이다
13 Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
하나님이여 주의 도는 극히 거룩하시오니 하나님과 같이 큰 신이 누구오니이까
14 Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
주는 기사를 행하신 하나님이시라 민족들 중에 주의 능력을 알으시고
15 Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
주의 팔로 주의 백성 곧 야곱과 요셉의 자손을 구속하셨나이다(셀라)
16 Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
하나님이여 물들이 주를 보았나이다 물들이 주를 보고 두려워하며 깊음도 진동하였고
17 Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
구름이 물을 쏟고 궁창이 소리를 발하며 주의 살도 날아 나갔나이다
18 Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
회리바람 중에 주의 우뢰의 소리가 있으며 번개가 세계를 비취며 땅이 흔들리고 움직였나이다
19 Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
주의 길이 바다에 있었고 주의 첩경이 큰 물에 있었으나 주의 종적을 알 수 없었나이다
20 Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
주의 백성을 무리양 같이 모세와 아론의 손으로 인도하셨나이다

< Zabura 77 >