< Zabura 77 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
Til Sangmesteren; for Jeduthun; en Psalme af Asaf.
2 Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
Min Røst er til Gud, og jeg vil raabe; min Røst er til Gud, og han vende sine Øren til mig!
3 Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
Jeg søgte Herren paa min Nøds Dag; min Haand var om Natten udrakt og lod ikke af; min Sjæl vægrede sig ved at lade sig trøste.
4 ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
Jeg vil komme Gud i Hu og jamre lydt; jeg vil tale, og min Aand maa forsmægte. (Sela)
5 Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
Du holdt mine Øjne vaagne, jeg er bleven bekymret og taler ikke.
6 na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
Jeg tænkte paa de fordums Dage, paa de længst henrundne Aar.
7 “Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
Jeg vil komme min Strengeleg i Hu om Natten; jeg vil tale i mit Hjerte, og min Aand skal granske.
8 Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
Vil da Herren forkaste i al Evighed og ikke vedblive at være naadig mere?
9 Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
Er hans Miskundhed ude evindelig? har hans Tilsagn faaet Ende fra Slægt til Slægt?
10 Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
Har Gud glemt at være naadig? eller har han i Vrede tillukket sin Barmhjertighed? (Sela)
11 Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
Da sagde jeg: Dette er min Lidelse; at forandre det staar i den Højestes højre Haand.
12 Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
Jeg vil komme Herrens Gerninger i Hu; jeg vil komme dine underfulde Ting fra fordums Tid i Hu.
13 Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
Og jeg vil grunde paa al din Gerning; og jeg vil tale om dine Idrætter.
14 Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
O Gud! din Vej er i Hellighed; hvo er en Gud stor som Gud?
15 Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
Du er den Gud, som gør underfulde Ting, du har kundgjort din Styrke iblandt Folkene.
16 Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
Du genløste dit Folk ved din Arm, Jakobs og Josefs Børn. (Sela)
17 Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
Vandene saa dig, Gud! Vandene saa dig, de bleve bange, ja, Afgrundene bævede.
18 Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
De tykke Skyer udøste Vand, de øverste Skyer udgave Drøn, ja, dine Pile fore frem.
19 Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
Din Tordens Drøn rullede, Lynet oplyste Jorderige; Jorden bævede og skælvede.
20 Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
Din Vej var i Havet og dine Stier i de store Vande, og dine Fodspor bleve ikke kendte. Du førte dit Folk som Hjorden ved Mose og Arons Haand.

< Zabura 77 >