< Zabura 77 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
BAE juagang si Yuus ni y inagangjo; magajet na si Yuus ni y inagangjo; ya güiya jumungogyo.
2 Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
Y jaane y chinatsagaco jualigao y Señot: y canaejo maestira gui puenge ya pumapara: y antijo ti malago manamagof.
3 Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
Jujajaso, si Yuus ya janaestotbayo: umuugongyo, sa y espiritujo lalalango. (Sila)
4 ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
Jago unadaje y atadogjo ni taemaego: sa taegüije chatsagayo na ti siñayo cumuentos.
5 Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
Sa guajo jujajaso y jaane ni y ampmam manmalofan, yan y sacan ni y ampmam na tiempo.
6 na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
Jujajaso y cantaco gui puenge: jujajaso ni y corasonjo; ya y espiritujo guine guefaligao?
7 “Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
Ada uyute y Señot para taejinecog? ya ti utalo y finaboresiña?
8 Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
Cao y minaaseña usenjanaoja para taejinecog? ya y promesaña ufanlingo para taejinecog?
9 Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
Ya malefa si Yuus na uyóase? ya pot y linalaloña na jajuchom y güinaeyaña? (Sila)
10 Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
Ya guajo ileco: Este y dinafejo: lao bae jujaso y sacan sija gui agapa na canae y Gueftaquilo.
11 Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
Bae jusangan y checho Jeova: sa bae jujaso y ninamanmanmo gui ampmam na tiempo.
12 Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
Bae jujaso locue todo y chechomo, yan jusangan sumanjalomjo y finatinasmo.
13 Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
Y chalanmo, O Yuus, gague gui sinantos na sagayan: jaye dangculo na yuus calang y Yuusta?
14 Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
Jago y Yuus ni y fumatinas y mannamanman: jago munamatungo y minetgotmo gui taotao sija.
15 Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
Jago yan y canaemo munafanlibre y taotaomo; ni y famaguon Jacob yan José. (Sila)
16 Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
Y janom malie jao, O Yuus, y janom malie jao, ya sija ninafanmaañao: ya y tinadong locue ninafanmayengyong.
17 Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
Y mapagajes sija manmañuñuda janom: ya y langet mannae y inagang: ya y flechamo locue manjanao juyong.
18 Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
Ya y palampan y jilumo estaba gui remolino; ya y lamlam maniiina gui tano: ya y tano manmayengyong yan manlalaolao.
19 Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
Y chalanmo gui tase, ya y finaposmo gui mandangculo na janom, ya y guinachamo ti matungo.
20 Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
Jago umesgaejon y taotaomo taegüije y manadang quinilo pot y canae Moises yan Aaron.

< Zabura 77 >