< Zabura 77 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
За първия певец, по Едутуна, Асафов псалом. Викам към Бога с гласа си, Да! към Бога с гласа си; и Той ще ме послуша.
2 Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
В деня на неволята си търсих Господа, Нощем прострях ръката си към Него без да престана; Душата ми не искаше да се утеши.
3 Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
Спомням си за Бога, и се смущавам; Оплаквам се, и духът ми отпада. (Села)
4 ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
Удържаш очите ми в не спане; Смущавам се до толкоз щото не мога да продумам.
5 Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
Размислих за древните дни, За годините на старите времена.
6 na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
Спомням си за нощното си пеене; Размишлявам в сърцето си, И духът ми загрижено изпитва като казва:
7 “Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
Господ до века ли ще отхвърля? Не ще ли вече да покаже благоволение?
8 Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
Престанала ли е милостта Му за винаги? Пропада ли обещанието Му за всякога?
9 Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
Забрави ли Бог да бъде благодатен? Или в гнева Си е затворил Своите благи милости? (Села)
10 Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
Тогава рекох: Това е слабост за мене Да мисля, че десницата на Всевишния се изменява.
11 Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
Ще спомена делата Господни; Защото ще си спомня чудесата извършени от Тебе в древността,
12 Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
И ще размишлявам върху всички що си сторил, И деянията Ти ще преговарям.
13 Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
Боже, в светост е Твоят път; Кой бог е велик, както истинският Бог?
14 Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
Ти си Бог, който вършиш чудеса; Явил си между племената силата Си.
15 Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
Изкупил си с мишцата Си людете Си, Чадата Яковови и Иосифови, (Села)
16 Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
Видяха Те водите, Боже, видяха Те водите и се уплашиха; Разтрепериха се и бездните.
17 Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
Облаците изляха поройни води; небесата издадоха глас; Тоже и стрелите Ти прелетяха.
18 Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
Гласът на гърма Ти бе вихрушката; Светкавиците осветиха вселената; Земята се потресе и се разклати.
19 Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
През морето бе Твоят път, И стъпките Ти през големи води, И следите Ти не се познаваха.
20 Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
Водил си като стадо людете Си С ръката на Моисея и на Аарона.

< Zabura 77 >