< Zabura 77 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
Na da ha: giwane Godema dini iaha. Na da ha: giwane dini iasea, E da na dibi naba.
2 Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
Bidi hamosu eso da nama doaga: sea, na da Hina Godema sia: ne gadosa. Na da daeya asili hahabe, na lobo gaguia gadole, sia: ne gadosa. Be na da dogo denesisu hame ba: sa.
3 Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
Na da Gode dawa: sea, amola bobolesa. Na da na dogo ganodini dadawa: ahoasea, na da da: i dione dawa: sa.
4 ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
Gode da daeya asili hahabe na mae golama: ne si daganesisa. Na da bagadewane se nabawane dadawa: beba: le, sia: mu gogolesa.
5 Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
Na da eso bobaligila asi amo dawa: lala. Amola ode musa: bobaligila asi amo dawa: lala.
6 na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
Na da gasi ganodini osodogone asigi dawa: suga dadawa: ahoa. Na dogo ganodini dawa: be amoga na da nisu agoane adole ba: sa,
7 “Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
“Hina Gode da eso huluane nini higama: bela: ? E da ninima eso huluane hahawane hame ba: ma: bela: ?
8 Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
E da ninima asigilalusu amo yolebela: ? Ea ninima ilegele sia: i amo da yolesila: ?
9 Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
Gode da ninima asigi gogolema: ne olofosu hou amo gogolebela: ? Ea asigi hou da afadenene bu ougi hou amoga dedebobela: ?”
10 Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
Amalalu, na da amane sia: i, “Na baligili se nabasu da agoaiwane gala. Gode da Ea gasa hou fisi dagobela: ?”
11 Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
Hina Gode! Na da Dia bagadedafa hamobe hou bu dawa: lumu. Na da noga: idafa bagade hamobe Dia da musa: hamoi, amo dawa: lumu.
12 Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
Na da Dia hamoi liligi huluane bu dawa: lumu. Dia gasa bagade hamobe liligi, amo na da dawa: lumu.
13 Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
Gode! Dia hamobe liligi huluanedafa da hadigi fawane. Eno ‘gode’ liligi da Di agoai hame. Bai Di da baligili bagadedafa.
14 Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
Di da Gode amo da degabo ba: su hou hamosa. Di da fifi asi gala amo ganodini Dia gasa bagade hou olelesu.
15 Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
Di da Dia gasa bagade amoga Dia fi dunu gaga: i. Dia fi dunu da Ya: igobe amola Yousefe elagaga fi esala.
16 Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
Gode! Hano huluane da Diba: le beda: i. Amola hano wayabo bagade ea lugudu sogebi ilia da yagugui.
17 Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
Mu mobi da gibu hano sogadigi. Gugelebe da mu amoga gobagala: su. Ha: ha: na da la: idi la: idi huluane digagala: su.
18 Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
Gugelebe da gobagala: su. Ha: ha: na digagala: su da osobo bagade hadigilisisu. Osobo bagade da fofogoi dagoi.
19 Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
Di da hano gafului amodili ahoasu. Di da hano wayabo bagade lugudu amo degesu. Be Dia emo osa: ibu da hamedafa ba: su.
20 Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
Mousese amola Elane ela da Dia fi ouligisu. Be Di fawane, sibi ouligisu dunu agoane, ili oule asi.

< Zabura 77 >