< Zabura 76 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Tare da kayan kiɗi masu tsirkiya. Zabura ta Asaf. Waƙa ce. A cikin Yahuda an san Allah; sunansa da girma yake a cikin Isra’ila.
Nkunga Asafi kuidi pfumu minyimbidi kayimbidila mu ngitala. Mu Yuda, Nzambi zabikini Dizina diandi didi dinneni mu Iseli.
2 Tentinsa yana a Salem mazauninsa yana a Sihiyona.
Nzo andi yi ngoto yidi ku Salemi, buangu kiandi kidi ku Sioni.
3 A can ya kakkarya kibiyoyin wuta, garkuwoyi da takuban, makaman yaƙi. (Sela)
Kuna kakeludila madionga malembo lemi, nkaku ayi sabala, mbedi ayi binuanunu bi mvita.
4 Darajarka tana da haske, fiye da darajar tuddai waɗanda suke cike da namun jeji masu yawa.
Ngeyo lembo lezama mu kiezila, lutidi kinzuku viokila miongo miwedi bibulu.
5 Jarumawa sun zube kamar ganima sun yi barcinsu na ƙarshe; ba ko jarumi guda da zai iya ɗaga hannuwansa.
Makhesa mamana ku baziona bima, balembo leki tulu tuawu tutsuka, kadi wumosi mu binuani lenda tombula mioko miandi.
6 A tsawatawarka, ya Allah na Yaƙub, doki da keken yaƙi suka kwanta ba motsi.
Mu themunuꞌaku, a Nzambi yi Yakobi, ziphunda ayi matoma ma mvita bibibiodi biledi tulu tuvindu. Bileka tulu tuvindu.
7 Kai kaɗai ne za a ji tsoro. Wane ne zai iya tsayawa sa’ad da ka yi fushi?
Ngeyo veka, lembo monisa tsisi! Nani wulenda telama va meso maku ngeyo fuema e?
8 Daga sama ka yi shelar hukunci, ƙasa kuwa ta ji tsoro ta kuwa yi tsit,
Tona kuna Diyilu wuwakikisa nzengolo; ntoto wumona tsisi ayi wutumbu dingalala;
9 sa’ad da kai, ya Allah, ka tashi don ka yi shari’a, don ka cece dukan masu shan wahala a ƙasar. (Sela)
Thangu ngeyo, a Nzambi, wutelama mu diambu di sambisa ayi mu diambu di vukisa bankwa ziphasi va ntoto.
10 Tabbatacce fushinka a kan mutane kan jawo maka yabo, waɗanda suka tsira daga fushinka za su zama kamar rawaninka.
Bukiedika nganzi aku kuidi batu yinnatini nzitusu; ayi bobo bavukidi mu nganzi aku, badi basimbudulu.
11 Ku yi alkawari wa Ubangiji Allahnku ku kuma cika su; bari dukan ƙasashen maƙwabta su kawo kyautai ga Wannan da za a ji tsoro.
Tambikanu zikhanu kuidi Yave Nzambi eno ayi dedikisanu ziawu! Bika baboso badi mu nzunga ki mintoto, banata bakaba kuidi mutu wowo widi tsisi.
12 Ya kakkarya ƙarfin masu mulki; sarakunan duniya suna tsoronsa.
Niandi weti bula phevi minyadi, niandi tsisi beta kummona kuidi mintinu mi ntoto.

< Zabura 76 >