< Zabura 76 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Tare da kayan kiɗi masu tsirkiya. Zabura ta Asaf. Waƙa ce. A cikin Yahuda an san Allah; sunansa da girma yake a cikin Isra’ila.
Kumqondisi wokuhlabela. Kusetshenziswa iziginci. Ihubo lika-Asafi. Ingoma. Uyaziwa uNkulunkulu koJuda ibizo lakhe likhulu ko-Israyeli.
2 Tentinsa yana a Salem mazauninsa yana a Sihiyona.
Ithente lakhe liseSalema, indawo yakhe yokuhlala iseZiyoni.
3 A can ya kakkarya kibiyoyin wuta, garkuwoyi da takuban, makaman yaƙi. (Sela)
Khonapho wayephula imitshoko ebenyezelayo, izihlangu lezinkemba, izikhali zempi.
4 Darajarka tana da haske, fiye da darajar tuddai waɗanda suke cike da namun jeji masu yawa.
Uyakhazimula ngokukhanya, ulobukhosi obudlula izintaba ezigcwele izinyamazana.
5 Jarumawa sun zube kamar ganima sun yi barcinsu na ƙarshe; ba ko jarumi guda da zai iya ɗaga hannuwansa.
Amadoda alezibindi alele ucaca aphangiwe, alele ubuthongo bawo bokucina; kakho loyedwa wamabutho lawo ongaphakamisa izandla zakhe.
6 A tsawatawarka, ya Allah na Yaƙub, doki da keken yaƙi suka kwanta ba motsi.
Uthi ungakhwaza wena, Oh Nkulunkulu kaJakhobe, ibhiza lenqola kuhle kulale phansi kuthi zwi.
7 Kai kaɗai ne za a ji tsoro. Wane ne zai iya tsayawa sa’ad da ka yi fushi?
Wena wedwa uyesatshwa. Ngubani ongema phambi kwakho nxa usuthukuthele?
8 Daga sama ka yi shelar hukunci, ƙasa kuwa ta ji tsoro ta kuwa yi tsit,
Wathi usezulwini wehlisa ukwahlulela kwakho, ilizwe lesaba lathula,
9 sa’ad da kai, ya Allah, ka tashi don ka yi shari’a, don ka cece dukan masu shan wahala a ƙasar. (Sela)
lapho wena, Oh Nkulunkulu, waphakama ukwahlulela, ukusindisa bonke abahluphekayo belizwe.
10 Tabbatacce fushinka a kan mutane kan jawo maka yabo, waɗanda suka tsira daga fushinka za su zama kamar rawaninka.
Ngempela ulaka lwakho ebantwini lukulethela indumiso, kuthi bonke abasilileyo elakeni lwakho bathotshiswe.
11 Ku yi alkawari wa Ubangiji Allahnku ku kuma cika su; bari dukan ƙasashen maƙwabta su kawo kyautai ga Wannan da za a ji tsoro.
Yenzani izifungo kuThixo uNkulunkulu wenu lizigcwalise; akuthi wonke amazwe abomakhelwana alethe izipho kuye Yedwa omele esatshwe.
12 Ya kakkarya ƙarfin masu mulki; sarakunan duniya suna tsoronsa.
Uyephula ubuqholo bababusi; uyesatshwa ngamakhosi omhlaba.