< Zabura 76 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Tare da kayan kiɗi masu tsirkiya. Zabura ta Asaf. Waƙa ce. A cikin Yahuda an san Allah; sunansa da girma yake a cikin Isra’ila.
Yuda fi dunu da Gode dawa: Amola Isala: ili fi dunu da Ea Dio amoma nodone sia: sa.
2 Tentinsa yana a Salem mazauninsa yana a Sihiyona.
E da Yelusaleme moilai bai bagade ganodini Ea fifi lasu gala. E da Saione Goumia esala.
3 A can ya kakkarya kibiyoyin wuta, garkuwoyi da takuban, makaman yaƙi. (Sela)
Amogawi E da ha lai dunu ilia dadi fifili sali. Dafawane! E da ilia da: igene ga: su amola gegesu gobihei amola ilia gegesu liligi huluane fifili sali.
4 Darajarka tana da haske, fiye da darajar tuddai waɗanda suke cike da namun jeji masu yawa.
Gode! Di da hadigidafa! Di da goumi amoga Di da Dima ha lai dunu hasali, amolalu buhagilala, Dia da hadigi bagadedafa ba: sa.
5 Jarumawa sun zube kamar ganima sun yi barcinsu na ƙarshe; ba ko jarumi guda da zai iya ɗaga hannuwansa.
Ilia nimi gesa: i dadi gagui dunu da da: i nabado agoane ba: sa. Amola wali ilia da bogoi ilia diabe defele diala. Ilia gasa amola dawa: hou da ili fidimu hamedei ba: su.
6 A tsawatawarka, ya Allah na Yaƙub, doki da keken yaƙi suka kwanta ba motsi.
Ya: igobe ea Gode! Di da ilima magagiba: le, ilia hosi amola amoga fila heda: i dunu da bogole gala: la sa: i dagoi ba: i.
7 Kai kaɗai ne za a ji tsoro. Wane ne zai iya tsayawa sa’ad da ka yi fushi?
Be Hina Gode! Dunu huluane da Diba: le beda: sa! Di da ougi galea, dunu afaega da Dia midadi aligimu hamedei ba: sa.
8 Daga sama ka yi shelar hukunci, ƙasa kuwa ta ji tsoro ta kuwa yi tsit,
Di da Hebene amoganini Dia fofada: su osobo bagade dunu dawa: digima: ne sia: i. Di da wa: legadole, osobo bagade banenesi dunu amo gaga: ma: ne, fofada: su ea bai oleleloba, osobo bagade fi dunu da amo nababeba: le, beda: i amola beda: ne ouiyai dialu.
9 sa’ad da kai, ya Allah, ka tashi don ka yi shari’a, don ka cece dukan masu shan wahala a ƙasar. (Sela)
10 Tabbatacce fushinka a kan mutane kan jawo maka yabo, waɗanda suka tsira daga fushinka za su zama kamar rawaninka.
Dafawane! Osobo bagade dunu da Dima ougiba: le, Di da nodosu baligili lamu. Dunu amo da gegesu ganodini hame bogoi esalea, da Dia lolo nasu hamonanumu.
11 Ku yi alkawari wa Ubangiji Allahnku ku kuma cika su; bari dukan ƙasashen maƙwabta su kawo kyautai ga Wannan da za a ji tsoro.
Dilia da dilia Hina Godema imunu ilegei liligi amo Ema ima. Gadenene esalebe fifi asi gala! Dilia Ema iasu gaguli misa! Gode da osobo bagade dunu beda: ma: ne hamosa.
12 Ya kakkarya ƙarfin masu mulki; sarakunan duniya suna tsoronsa.
E da gasa fi hina bagade mano amo fofonobonesisa. Amola E da gasa bagade hina bagade dunu ili baligili beda: ma: ne hamosa.