< Zabura 75 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Mai muryar “Kada A Hallaka.” Zabura ta Asaf. Waƙa ce. Muna maka godiya, ya Allah, muna maka godiya, gama Sunanka yana kusa; mutane na faɗin ayyukanka masu banmamaki.
برای سالار مغنیان بر لاتهلک. مزمور و سرود آساف تو را حمد می‌گوییم! ای خدا تو راحمد می‌گوییم! زیرا نام تو نزدیک است و مردم کارهای عجیب تو را ذکر می‌کنند.۱
2 Ka ce, “Na zaɓi ƙayyadadden lokaci; ni ne wanda yake shari’ar gaskiya.
هنگامی که به زمان معین برسم براستی داوری خواهم کرد.۲
3 Sa’ad da duniya da dukan mutanenta suka girgiza, ni ne wanda na riƙe ginshiƙan daram. (Sela)
زمین و جمیع ساکنانش گداخته شده‌اند. من ارکان آن را برقرار نموده‌ام، سلاه.۳
4 Ga masu girman kai na ce, ‘Kada ku ƙara taƙama,’ ga mugaye kuma, ‘Kada ku ɗaga ƙahoninku.
متکبران را گفتم: «فخر مکنید!» و به شریران که «شاخ خود را میفرازید.۴
5 Kada ku ɗaga ƙahoninku gāba da sama; kada ku yi magana da miƙaƙƙen wuya.’”
شاخهای خود را به بلندی میفرازید. و با گردن کشی سخنان تکبرآمیز مگویید.»۵
6 Ba wani daga gabas ko yamma ko hamada da zai ɗaukaka mutum.
زیرا نه از مشرق و نه از مغرب، و نه ازجنوب سرافرازی می‌آید.۶
7 Amma Allah ne mai yin shari’a, yakan saukar da wannan, yă kuma tayar da wani.
لیکن خدا، داور است. این را به زیر می‌اندازدو آن را سرافراز می‌نماید.۷
8 A hannun Ubangiji akwai kwaf cike da ruwan inabi mai kumfa gauraye da kayan yaji; yakan zuba shi, dukan mugayen duniya kuwa su sha shi tas.
زیرا در دست خداوند کاسه‌ای است و باده آن پرجوش. ازشراب ممزوج پر است که از آن می‌ریزد. و امادردهایش را جمیع شریران جهان افشرده، خواهند نوشید.۸
9 Game da ni dai, zan furta wannan har abada; zan rera yabo ga Allah na Yaƙub,
و اما من، تا به ابد ذکر خواهم کرد و برای خدای یعقوب ترنم خواهم نمود.۹
10 wanda ya ce, “Zan yanke ƙahonin dukan mugaye, amma za a ɗaga ƙahonin adalai sama.”
جمیع شاخهای شریران را خواهم برید و اماشاخهای صالحین برافراشته خواهد شد.۱۰

< Zabura 75 >