< Zabura 75 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Mai muryar “Kada A Hallaka.” Zabura ta Asaf. Waƙa ce. Muna maka godiya, ya Allah, muna maka godiya, gama Sunanka yana kusa; mutane na faɗin ayyukanka masu banmamaki.
Aka mawt ham Asaph kah tingtoenglung “Phae boeh “Laa Pathen namah te kan uem uh. Na ming neh aka yoei loh, namah kah khobaerhambae, a thui uh dongah kan uem uh.
2 Ka ce, “Na zaɓi ƙayyadadden lokaci; ni ne wanda yake shari’ar gaskiya.
Khoning ka khuen te khaw, kamah loh vanatnah neh lai ka tloek.
3 Sa’ad da duniya da dukan mutanenta suka girgiza, ni ne wanda na riƙe ginshiƙan daram. (Sela)
Diklai neh a khuikah khosa boeih a paci vaengah, tung ka moem. (Selah)
4 Ga masu girman kai na ce, ‘Kada ku ƙara taƙama,’ ga mugaye kuma, ‘Kada ku ɗaga ƙahoninku.
Aka yan rhoek khaw yan uh boeh, halang rhoek te na ki pomsang boeh.
5 Kada ku ɗaga ƙahoninku gāba da sama; kada ku yi magana da miƙaƙƙen wuya.’”
“Na ki a sang la na pomsang tih na rhawn neh mangkhak la cal boeh,” ka ti nah.
6 Ba wani daga gabas ko yamma ko hamada da zai ɗaukaka mutum.
Pomsang ham te khothoeng lamkah khaw, khotlak lamkah khaw, om pawt tih, khosoek lamkah moenih.
7 Amma Allah ne mai yin shari’a, yakan saukar da wannan, yă kuma tayar da wani.
Tedae lai aka tloek Pathen loh, pakhat te a kunyun sak tih, pakhat te a pomsang.
8 A hannun Ubangiji akwai kwaf cike da ruwan inabi mai kumfa gauraye da kayan yaji; yakan zuba shi, dukan mugayen duniya kuwa su sha shi tas.
BOEIPA kut ah boengloeng om tih, misurtui te homtui neh a bae la hom. Tekah te a hawk vaengah, diklai halang boeih loh a ok uh tih, a sampa khaw a caep uh.
9 Game da ni dai, zan furta wannan har abada; zan rera yabo ga Allah na Yaƙub,
Te dongah kai loh kumhal ah ka doek vetih, Jakob Pathen te ka tingtoeng ni.
10 wanda ya ce, “Zan yanke ƙahonin dukan mugaye, amma za a ɗaga ƙahonin adalai sama.”
Te vaengah halang rhoek kah a ki boeih te ka rhet pah vetih, aka dueng rhoek kah a ki te a pomsang uh ni.