< Zabura 72 >

1 Ta Solomon. Ka tanada sarki da shari’arka ta gaskiya, ya Allah, ɗan sarki da adalcinka.
Toloro amy mpanjakay ty fizakà’o, ry Andrianañahare, vaho amy ana’ i mpanjakaiy ty havantaña’o,
2 Zai shari’anta mutanenka da adalci, marasa ƙarfinka da shari’ar gaskiya.
Hizaka’e an-kahiti’e ondati’oo, o mpisotri’oo an-katò.
3 Duwatsu za su kawo wadata ga mutane, tuddai kuma su ba da amfani na adalci.
Hinday fanintsiñañe am’ ondatio o vohitseo, naho havañonañe o haboañeo.
4 Zai kāre marasa ƙarfi a cikin mutane yă kuma cece’ya’yan masu bukata; zai murƙushe masu danniya.
Ho mei’e to o rarake am’ondatioo, ho rombahe’e ty ana’ o poi’eo, vaho ho demohe’e ty mpamorekeke.
5 Zai jimre muddin rana tana nan, muddin akwai wata, har dukan zamanai.
Hañeveñe ama’o iereo naho mbe ey i androy, vaho mbe eñe i volañey, amy ze hene tariratse.
6 Zai zama kamar ruwan sama mai fāɗuwa a filin ciyayin da aka yanka, kamar yayyafi mai ba wa duniya ruwa.
Ie hizotso manahake ty orañe an-teteke vaho tinatake eo, hoe ereke mampiboboke ty tane.
7 A kwanakinsa adalai za su haɓaka wadata za tă yalwata har sai babu sauran wata.
Hiraorao amo andro’eo o vañoñeo: vaho am-pierañerañañe vokatse ampara’ te mimosaoñe i volañey.
8 Zai yi mulki daga teku zuwa teku kuma daga Kogi zuwa iyakar duniya.
Ho fehè’e ty boak’ an-driake eñe, pak’an-driak’ añe ka; le boak’ amy sakay pak’amo olon-taneo.
9 Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
hilokoloko ama’e o mpimoneñe am-babangoañeo; vaho hitsela lemboke o rafelahi’eo.
10 Sarakunan Tarshish da na bakin kogi masu nisa za su ba da gandu gare shi; sarakunan Sheba da Seba za su ba shi kyautai.
Handroroñe ama’e o mpanjaka’ i Tarsiseo naho o tokonoseo; hañenga ama’e o mpanjaka’ i Tsebà naho i Sebào.
11 Dukan sarakuna za su rusuna masa kuma dukan al’ummai za su bauta masa.
Eka, hibokokoa’ ze kila mpanjaka, hene fifeheañe ro hitoroñe aze.
12 Gama zai ceci masu bukatan da suka yi kuka, marasa ƙarfin da ba su da mai taimako.
Himbae’e ty rarake te mitoreo, naho i mpisotriy, vaho i tsy amam-pañimbay.
13 Zai ji tausayin gajiyayyu da masu bukata yă ceci masu bukata daga mutuwa.
Hiferenaiña’e ty maifoifo naho o poi’eo, vaho ho rombahe’e ty fiai’ o mavomavoo.
14 Zai kuɓutar da su daga danniya da rikici, gama jininsu yake a gabansa.
Ho jebañe’e ami’ty famorekekeañe naho amo hasiahañeo ty fiai’iareo, fa sarotse am-pivazohoa’e eo ty lio’ iareo.
15 Bari yă yi doguwar rayuwa! Bari a ba shi zinariya daga Sheba. Bari mutane su riƙa yin addu’a dominsa su kuma albarkace shi dukan yini.
Ho velon-dre! hatolotse aze ty volamena’ i Sebà; añonjono halaly ama’e nainai’e, andriaño lomoñandro.
16 Bari hatsi yă yalwata a duk fāɗin ƙasar; bari yă cika bisan tuddai. Bari’ya’yan itatuwansa su haɓaka kamar Lebanon; bari yă bazu kamar ciyayi a gona.
ho vokats’ ampemba i taney, an-dengon-kaboañe ey, le hihelakelake hoe e Lebanone añe o havokara’eo; vaho handrevake hoe ty ahe’ i taney o boak’an-drovao.
17 Bari sunansa yă dawwama har abada; bari yă ci gaba muddin rana tana nan. Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinsa, za su kuma ce da shi mai albarka.
Tsy ho tampetse nainai’e ty tahina’e; tsy ho modo aolo’ i àndroy ty tahina’e; vaho hifampitata ty ama’e ondatio, ze kilakila ondaty hanao aze soa-tata.
18 Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah, Allah na Isra’ila, wanda shi kaɗai ya aikata abubuwa masu banmamaki.
Andriaño t’Iehovà Andrianamboatse, Andrianañahare’ Israele, Ie avao ro manao raha tsitantane.
19 Yabo ya tabbata ga sunansa mai ɗaukaka har abada; bari dukan duniya ta cika da ɗaukakarsa.
Bangoeñe nainai’e i tahina’e lifo-bolonahetsey; mañàtseke ty tane toy ty enge’e. Ie izay! naho Amena!
20 Wannan ya kammala addu’o’in Dawuda ɗan Yesse.
Migadoñe eo ty ­filolofa’ i Davide, ana’ Iesae.

< Zabura 72 >