< Zabura 71 >

1 A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka; kada ka taɓa sa in sha kunya.
BOEIPA nang dongah ka ying tih, kumhal ah yah m'poh sak boeh.
2 Ka kuɓutar da ni ka cece ni cikin adalcinka; ka juya kunnenka gare ni ka kuma cece ni.
Na duengnah neh, kai na huul tih nan hlawt. Te dongah na hna te kai taengla han hooi lamtah, kai n'khang lah.
3 Ka zama dutsena da kagarata, inda kullum zan je. Ka ba da umarni a cece ni, gama kai ne dutsen ɓuyana da katangata.
Caeh taitu vaengkah ham, kai taengah lungpang khuirhung la ha om lah. Namah te ka thaelpang neh ka rhalvong la na om dongah, kai khang ham khaw na uen.
4 Ka cece ni, ya Allahna, daga hannun mugaye, da kuma daga ikon mugaye da masu mugunta.
Ka Pathen aw, halang kut lamloh, aka phayoe tih aka muen kah kutpha lamloh, kai n'hlawt lah.
5 Gama kai ne abin sa zuciyata, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ƙarfin zuciyata tun ina yaro.
Ka Boeipa Yahovah namah tah, ka ngaiuepnah neh, ka camoe lamkah ka pangtungnah ni.
6 Daga haihuwa na dogara gare ka; kai ka kawo ni daga cikin mahaifiyata. Kullayaumi zan yabe ka.
Bungko khui lamkah nang dongah ka hangdang coeng. Namah loh a nu ko khui lamkah kai nan poh. Namah te kai kah koehnah la na om yoeyah.
7 Na zama kamar abin sa zuciya ga yawanci, amma kai ne katangata mai ƙarfi.
Hlang tom taengah mikdairhueng bangla ka om cakhaw namah te ka hlipyingnah sarhi la na om.
8 Bakina ya cika da yabonka, ina furta darajarka dukan yini.
Namah kah boeimangnah rhangneh namah koehnah te hnin takuem ka ka ah baetawt.
9 Kada ka yar da ni sa’ad da na tsufa; kada ka yashe ni sa’ad da ƙarfina ya ƙare.
Ka patong tue vaengah kai m'voei boeh. Ka thadueng a bawt vaengah kai nan hnoo mahpawh.
10 Gama abokan gābana suna magana a kaina; waɗanda suke jira su kashe ni suna haɗa baki tare.
Ka thunkha rhoek loh kai taengah cal uh tih ka hinglu dawn ham tun caai uh.
11 Suna cewa, “Allah ya yashe shi; mu fafare shi mu kama shi, gama ba wanda zai kuɓutar da shi.”
“Anih he Pathen loh a hnoo coeng dongah hloem uh sih lamtah tu uh sih. Anih aka huul ham khaw hlang a om moenih,” a ti uh.
12 Kada ka yi nisa da ni, ya Allah; zo da sauri, ya Allahna, ka taimake ni.
Pathen aw kai taeng lamkah lakhla tak boeh. Kai bomkung ham ka Pathen nang ha tawn rhoe ha tawn uh laeh.
13 Bari masu zagina su hallaka da kunya; bari waɗanda suke so su cutar da ni su sha ba’a da kuma kunya.
Ka hinglu aka khingkhoek rhoek te yahpok uh saeh lamtah hmata uh saeh. Kai kah yoethae aka hue rhoe te kokhahnah neh mingthae loh thing uh saeh.
14 Amma game da ni, kullayaumi zan kasance da sa zuciya; zan yabe ka sau da sau.
Tedae kai loh ka ngaiuep yoeyah vetih namah koehnah te boeih ka khoep ni.
15 Bakina zai ba da labarin adalcinka, zai yi maganar cetonka dukan yini, ko da yake ban san yawansa ba.
Nan khangnah te taenah ham ka ming pawt cakhaw na duengnah te ka ka loh hnin takuem a tae bitni.
16 Zan zo in furta in kuma yi shelar ayyukanka masu girma, ya Ubangiji Mai Iko Duka; zan yi shelar adalcinka, naka kaɗai.
Ka Boeipa Yahovah kah thayung thamal khuila ka lo vetih, namah bueng dongah ni na duengnah ka thoelh eh.
17 Tun ina yaro, ya Allah, ka koya mini har wa yau ina furta ayyukanka masu banmamaki.
Pathen aw, ka camoe lamkah kai nan cang puei dongah tahae duela namah kah khobaerhambae te ka doek.
18 Ko sa’ad da na tsufa da furfura, kada ka yashe ni, ya Allah, sai na furta ikonka ga tsara mai zuwa, ƙarfinka ga dukan waɗanda suke zuwa.
Pathen aw, thawnpuei taengah na bantha, hmailong kah aka lo ham boeih taengah na thayung thamal ka doek hlanhil tah patong sampok la ka om cakhaw kai nan hnoo mahpawh.
19 Adalcinka ya kai sararin sama, ya Allah, kai da ka yi manyan abubuwa. Wane ne kamar ka, ya Allah?
Tedae Pathen na duengnah loh a sang duela a puet. Pathen loh duelhduelh na saii te, namah bangla ulae aka om?
20 Ko da yake ka sa na ga wahaloli, masu yawa da kuma masu ɗaci, za ka sāke mayar mini da rai; daga zurfafan duniya za ka sāke tā da ni.
Kai he citcai neh yoethaenah muep nan hmuh khaw nan hmuh sak dae koep nan hing khaw nan hing sak vetih diklai laedil lamkah koep nan lat bal ni.
21 Za ka ƙara girmana ka sāke ta’azantar da ni.
Ka lennah nan pueh vetih kai nan hloep bal ni.
22 Zan yabe ka da garaya saboda amincinka, ya Allah; zan rera yabo gare ka da molo, Ya Mai Tsarki na Isra’ila.
Kai khaw ka Pathen namah kah uepomnah te thangpa toembael neh kan uem vetih Israel kah a cim namah te rhotoeng neh ka tingtoeng ni.
23 Leɓunana za su yi sowa don farin ciki sa’ad da na rera yabo gare ka, ni, wanda ka fansa.
Ka hinglu he na lat coeng dongah nang te kan tingtoeng vaengah ka hmui ka lai neh ka tamhoe ni.
24 Harshena zai ba da labarin ayyukanka masu adalci dukan yini, gama waɗanda suka so su cutar da ni sun sha kunya suka kuma rikice.
Kai kah yoethae aka hue rhoek loh yah a poh uh tih a hmai a tal uh coeng dongah ka lai long khaw hnin takuem nang kah duengnah te a thuep ni.

< Zabura 71 >