< Zabura 70 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
Hahao iraho ry Andrianañahare, Malisà hañolots’ ahy ry Iehovà.
2 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
Ehe ampimeñaro naho vere­vereo o mipay ty fiaiko; hampibalihe’e mb’eo, vaho ho salareñe o falefale amy faràrekoio.
3 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
Hampipoliañe an-kameñarañe ze manao ty hoe: Hý! Hý!
4 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
Ampirebehañe ze hene mipay Azo, hifale ty ama’o; le hitolom-panao ty hoe o mpitea ty fandrombaha’oo: Onjono t’i Andrianañahare.
5 Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.
Fe poie’e naho rarake iraho; Malisà mb’amako ry Andrianañahare; Ihe ro mpañolotse naho mpañaha ahy; taentaeno ry Iehovà.

< Zabura 70 >