< Zabura 70 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
“For the leader of the music. A psalm of David, for remembrance.” Make haste, O God! to deliver me, O LORD! come speedily to mine aid!
2 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
May they all be confounded, and covered with shame, Who seek to take my life! May they be driven back with disgrace Who desire to do me injury!
3 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
May they be turned back with shame Who cry out to me, “Aha! aha!”
4 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
But let all who seek thee be glad and rejoice in thee! Let them that love thy protection ever say, “May God be praised!”
5 Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.
But I am poor and needy; O God! hasten to mine aid! Thou art my help and my deliverer, O LORD! make no delay!

< Zabura 70 >