< Zabura 70 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
Kuom jatend wer. Kwayo mar Daudi. Ret piyo mondo iresa, yaye Nyasaye; bi piyo mondo ikonya, yaye Jehova Nyasaye.
2 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
Mad joma dwaro ngimana yud wichkuot kendo pachgi lal; mad ji duto ma gombona hinyruok dog kuma giaye ka giyudo achaya.
3 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
Mad joma wachona niya, “Haa! Haa!” Dog kuma giaye ka wichkuot omakogi.
4 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
To mad ji duto madwari bed moil kendo mamor kuomi; mad joma ohero warruok mari osik kawacho niya, “Jehova Nyasaye mondo oyud duongʼ!”
5 Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.
Adhier kendo achando; bi ira piyo, yaye Nyasaye. In e konyruokna kendo jaresna; kik ideki, yaye Jehova Nyasaye.

< Zabura 70 >