< Zabura 70 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
Til Sangmesteren; af David; „til Ihukommelse”.
2 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
Gud! kom at fri mig; Herre! skynd dig at hjælpe mig!
3 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
Lad dem blues og blive beskæmmede, som søge efter mit Liv; lad dem vige tilbage og blive til Skamme, som have Lyst til min Ulykke.
4 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
Lad dem vende tilbage for deres Skændsels Skyld, de, som sige: Ha, ha!
5 Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.
Lad dem frydes og glædes i dig, alle de, som søge dig; lad dem, som elske din Frelse, altid sige: Gud være storlig lovet! Men jeg er elendig og fattig; Gud! skynd dig til mig; du er min Hjælp, og den, som udfrier mig; Herre! tøv ikke!

< Zabura 70 >