< Zabura 7 >

1 Wani shiggayiyon ta Dawuda, wanda Ya Rera wa Ubangiji game da Kush mutumin Benyamin. Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka; ka cece ni ka kuɓutar da ni daga dukan waɗanda suke bi na,
Nkosi, Nkulunkulu wami, ngiyathembela kuwe; ngisindisa kubo bonke abangizingelayo, ungikhulule.
2 in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki su ɓarke ni kucu-kucu ba tare da wani da zai cece ni ba.
Hlezi adabule umphefumulo wami njengesilwane, edabudabula, kungekho okhululayo.
3 Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure aka kuwa sami laifi a hannuwana,
Nkosi, Nkulunkulu wami, uba ngikwenzile lokhu, uba kukhona okubi ezandleni zami,
4 in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni ko kuwa ba da wani dalilin cuci abokin gābana,
uba ngiphindisele okubi kosekuthuleni lami (kuphela ngaphanga oyisitha sami ngaphandle kwesizatho),
5 to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini; bari yă tattake raina a ƙasa ya sa in kwana a ƙura. (Sela)
isitha kasizingele umphefumulo wami, siwufice, siyinyathelele impilo yami emhlabathini, senze udumo lwami luhlale ethulini. (Sela)
6 Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka; ka tashi gāba da fushin abokan gābana. Ka farka, Allahna, ka umarta adalci.
Vuka, Nkosi, ngolaka lwakho, ziphakamise ngenxa yentukuthelo yezitha zami; vuka ungimele; ulayile isahlulelo.
7 Bari taron mutane su taru kewaye da kai. Ka yi mulki a bisansu daga bisa;
Ngakho inhlangano yezizwe izakuhanqa; buya ngaphezulu phezu kwayo.
8 bari Ubangiji mai shari’ar mutane. Ka shari’anta ni Ya Ubangiji, bisa ga adalcina, bisa ga mutuncina, ya Mafi Ɗaukaka.
INkosi izakwahlulela izizwe. Ngahlulela, Nkosi, njengokulunga kwami lanjengobuqotho bami obukimi.
9 Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
Ake buphele ububi bababi, kodwa umqinise olungileyo, ngoba ohlola inhliziyo lezinso nguNkulunkulu olungileyo.
10 Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
Isihlangu sami sikuNkulunkulu osindisa abaqotho enhliziyweni.
11 Allah alƙali ne mai adalci, Allahn da yakan bayyana fushinsa kowace rana.
UNkulunkulu ngumahluleli olungileyo, njalo nguNkulunkulu othukuthelela omubi insuku zonke.
12 In mutum bai tuba ba, Allah zai wasa takobinsa; zai tanƙware yă kuma ɗaura bakansa.
Uba engaphenduki, uzalola inkemba yakhe; useligobile idandili lakhe walilungisa.
13 Ya shirya makamansa masu dafi; ya shirya kibiyoyinsa masu wuta.
Usemlungisele izikhali zokufa, wenzela abazingeli imitshoko yakhe etshisayo.
14 Wanda yake da cikin mugunta ya kuma ɗauki cikin damuwa yakan haifi ƙarya.
Khangela, uhelelwa ngobubi, akhulelwe yikona, azale amanga.
15 Wanda ya haƙa rami yakan fāɗa cikin ramin da ya haƙa.
Agebhe umgodi awugubhe, abesewela egodini alenzileyo.
16 Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa; fitinarsa takan sauka a kansa.
Ububi bakhe buzabuyela phezu kwekhanda lakhe, lodlame lwakhe lwehlele enkanda yakhe.
17 Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa zan kuma rera yabo ga sunan Ubangiji Mafi Ɗaukaka.
Ngizayidumisa iNkosi njengokulunga kwayo, ngihlabelele ibizo leNkosi ephezu konke.

< Zabura 7 >