< Zabura 7 >
1 Wani shiggayiyon ta Dawuda, wanda Ya Rera wa Ubangiji game da Kush mutumin Benyamin. Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka; ka cece ni ka kuɓutar da ni daga dukan waɗanda suke bi na,
En Sjiggajon af David, som han sang for HERREN i anledning af Benjaminiten Kusj's Ord.
2 in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki su ɓarke ni kucu-kucu ba tare da wani da zai cece ni ba.
HERRE min Gud, jeg lider paa dig, frels mig og fri mig fra hver min Forfølger,
3 Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure aka kuwa sami laifi a hannuwana,
at han ej som en Løve skal rive mig sønder, bortrive, uden at nogen befrier.
4 in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni ko kuwa ba da wani dalilin cuci abokin gābana,
HERRE min Gud, har jeg handlet saa, er der Uret i mine Hænder,
5 to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini; bari yă tattake raina a ƙasa ya sa in kwana a ƙura. (Sela)
har jeg voldet dem ondt, der holdt Fred med mig, uden Aarsag gjort mine Fjender Men,
6 Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka; ka tashi gāba da fushin abokan gābana. Ka farka, Allahna, ka umarta adalci.
saa forfølge og indhente Fjenden min Sjæl, han træde mit Liv til Jorden og kaste min Ære i Støvet. (Sela)
7 Bari taron mutane su taru kewaye da kai. Ka yi mulki a bisansu daga bisa;
HERRE, staa op i din Vrede, rejs dig imod mine Fjenders Fnysen, vaagn op, min Gud, du sætte Retten!
8 bari Ubangiji mai shari’ar mutane. Ka shari’anta ni Ya Ubangiji, bisa ga adalcina, bisa ga mutuncina, ya Mafi Ɗaukaka.
Lad Folkeflokken samles om dig, tag Sæde over den hist i det høje!
9 Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
HERREN dømmer Folkeslag. Mig dømme du, HERRE, efter min Retfærd og Uskyld!
10 Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
Paa gudløses Ondskab gøre du Ende, støt den retfærdige, du, som prøver Hjerter og Nyrer, retfærdige Gud.
11 Allah alƙali ne mai adalci, Allahn da yakan bayyana fushinsa kowace rana.
Mit Skjold er hos Gud, han frelser de oprigtige af Hjertet;
12 In mutum bai tuba ba, Allah zai wasa takobinsa; zai tanƙware yă kuma ɗaura bakansa.
retfærdig som Dommer er Gud, en Gud, der hver Dag vredes.
13 Ya shirya makamansa masu dafi; ya shirya kibiyoyinsa masu wuta.
Visselig hvæsser han atter sit Sværd, han spænder sin Bue og sigter;
14 Wanda yake da cikin mugunta ya kuma ɗauki cikin damuwa yakan haifi ƙarya.
men mod sig selv har han rettet de dræbende Vaaben, gjort sine Pile til brændende Pile.
15 Wanda ya haƙa rami yakan fāɗa cikin ramin da ya haƙa.
Se, han undfanger Tomhed, svanger med Ulykke føder han Blændværk;
16 Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa; fitinarsa takan sauka a kansa.
han grov en Grube, han huled den ud, men faldt i den Grav, han gjorde.
17 Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa zan kuma rera yabo ga sunan Ubangiji Mafi Ɗaukaka.
Ulykken falder ned paa hans Hoved, hans Uret rammer hans egen Isse. Jeg vil takke HERREN for hans Retfærd, lovsynge HERREN den Højestes Navn.