< Zabura 69 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin.” Ta Dawuda. Ka cece ni, ya Allah, gama ruwa ya kai wuyata
[Psalm lal David] Moliyula, O God; Tuh kof uh lapak sun inkwawuk.
2 Na nutse cikin laka mai zurfi, inda babu wurin tsayawa. Na shiga cikin ruwaye masu zurfi; rigyawa ya sha kaina.
Nga tili in acn furarrar na loal, Ac wangin acn nga in tu fac. Nga oasr in kof loallana, Ac noa uh apkuran in utiyuwi.
3 Na gaji da kira ina neman taimako; maƙogwarona ya bushe idanuna sun dushe, suna neman Allahna.
Nga totola in tung; Kapinsrulyuk paola. Mutuk munasla Ke nga tupan kasru lom.
4 Waɗanda suke ƙina ba dalili sun fi gashin kaina yawa; da yawa ne abokan gābana babu dalili, su da suke nema su hallaka ni. An tilasta mini in mayar da abin da ban sata ba.
Elos su srungayu ke wangin sripa Elos pus liki na aunsifuk. Mwet lokoalok luk fahk kas kikiap lainyu; Elos arulana fokoko ac kena in uniyuwi. Elos oru nga folokonang ma su nga tia pisrala.
5 Ka san wautata, ya Allah; laifina ba a ɓoye yake daga gare ka ba.
O God, ma koluk luk tiana wikla liki kom, Kom etu lupan nikin luk.
6 Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki; bari waɗanda suke neman ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Allah na Isra’ila.
Nikmet lela tuh nga in akmwekinyalos su lulalfongi kom, O LEUM GOD Kulana. Nikmet lela in nga pa pwanang pilesreyuk elos su alu nu sum, O God lun Israel.
7 Gama na jimre da ba’a saboda kai, kunya kuma ta rufe fuskata.
Ke sripom nga akkolukyeyuk, Ac mwekin apinyula.
8 Ni baƙo ne a cikin’yan’uwana, bare kuma ga’ya’yan mahaifiyata maza;
Nga oana sie mwet tia eteyuk sin mwet lik, Ac oana sie mwetsac in sou luk.
9 gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata, kuma zagi na masu zaginka yana fāɗuwa a kaina.
Moniyuk luk nu ke Tempul lom firirrir in nga oana sie e; Ac kas in akkoluk lun mwet keim putati nu fuk.
10 Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi dole in jimre da ba’a;
Nga sifacna akpusiselyeyu ke lalo luk, Ac mwet uh fahk kas in akkolukyeyu.
11 sa’ad da na sanya rigunan makoki, mutane suna maishe ni abin dariya.
Nga nokomang nuknuk in asor Ac elos isrunyu.
12 Masu zama a ƙofa suna mini ba’a, na zama waƙa a bakin bugaggu da giya.
Elos sramsramkinyu inkanek uh, Ac mwet sruhi elos kinala on keik.
13 Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji, a lokacin da ka ga dama; a cikin ƙaunarka mai girma, ya Allah, ka amsa mini da tabbacin ceto.
A funu nga, LEUM GOD, nga ac pre nu sum; Topukyu, O God, in pacl kom sulela, Topukyu ke lungse yohk lom, Ke sripen kom akpwayeye wulela lom in molela.
14 Ka fid da ni daga laka, kada ka bari in nutse; ka cece ni daga waɗanda suke ƙina, daga rurin ruwaye.
Moliyula tuh nga in tia tili yen furarrar, Langoeyula liki mwet lokoalok luk, Ac liki inkof loal.
15 Kada ka bar rigyawa yă sha kaina ko zurfafa su haɗiye ni ko rami yă rufe bakinsa a kaina.
Tia lela sronot in afinyula, Nikmet lela nga in walomla yen loal Ku tili nu in kulyuk.
16 Ka amsa mini, ya Ubangiji cikin alherin ƙaunarka; cikin jinƙanka mai girma ka juyo gare ni.
Topukyu, O LEUM GOD, ke wolana lun lungse kawil lom; Ke pakoten lom, kom in forma nu sik.
17 Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka; ka amsa mini da sauri, gama ina cikin wahala.
Nikmet okanla motom liki mwet kulansap lom, Nga muta in ongoiya lulap — topukyu inge!
18 Ka zo kusa ka kuɓutar da ni; ka fanshe ni saboda maƙiyana.
Kaluku nu yuruk ac moliyula. Moliyula liki mwet lokoalok luk.
19 Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya; dukan abokan gābana suna a gabanka.
Kom etu lupan kas koluk lun mwet uh keik, Ac lupan akmwekin ac aklusrongten orek nu sik. Kom liye mwet lokoalok luk nukewa.
20 Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.
Kas in akkoluk lalos kunausla insiuk, Ac nga muta in ongoiya. Nga finsrak mu ac oasr pakomuta nu sik, tuh pa wangin, Nga nunku mu ac oasr mwet tuku akwoyeyu, a wangin.
21 Sun sa abin ɗaci cikin abincina suka kuma ba ni ruwan inabi mai tsami sa’ad da nake jin ƙishi.
Ke nga masrinsral, elos se pwasin, Ac ke nga malu, elos se vinegar nimuk.
22 Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko; bari yă zama sakamakon laifi da kuma tarko.
Lela tepu lalos in ekla mwe kwasrip nu selos; Lela kufwa mutal lalos in mwe lusla nu selos.
23 Bari idanunsu yă dushe don kada su gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.
Oru tuh mutalos in kunla, Ac oru tuh fintokolos in munas pacl e nukewa.
24 Ka kwarara fushinka a kansu; bari fushinka mai zafi yă ci musu.
Okoaung mulat lom nu faclos; Ac lela kasrkusrak lom in ukwalos ac sruokolosi.
25 Bari wurinsu yă zama kufai; kada ka bar wani yă zauna a tentunansu.
Lela iwen aktuktuk lalos in pisala, Ac in wangin mwet moul lula in lohm nuknuk selos.
26 Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta suna kuma taɗin wahalar waɗanda ka ji musu rauni.
Elos kalyaelos su kom kai, Ac elos kaskas ke keok lun mwet su kom kanteya.
27 Ka neme su da laifi a kan laifi; kada ka bar su su sami rabo a cikin cetonka.
Kom in simusla ma koluk lalos nukewa, Ac tia lela elos in wi eis molela sum.
28 Bari a shafe su sarai daga littafin rai kada a kuma lissafta su tare da adalai.
Lela tuh inelos in iyukla liki book in moul, Ac lela elos in tia wi sikyak inmasrlon mwet suwoswos lom.
29 Ina cikin zafi da kuma azaba; bari cetonka, ya Allah, yă tsare ni.
A nga muta in keok ac ongoiya, Srukyuyak, O God, ac moliyula!
30 Zan yabe sunan Allah cikin waƙa in kuma ɗaukaka shi tare wurin yin godiya.
Nga ac fah kaksakin God ke soko on; Nga ac fah akkalemye fulat lal ke nga sang kulo nu sel.
31 Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya, fiye da bijimi da ƙahoninsa da kuma kofatansa.
Ma inge mwe akinsewowoye LEUM GOD, yohk liki in kisakin cow, Aok, yohk liki kisakin cow mukul ma matula ac oasr koac kac.
32 Matalauta za su gani su kuma yi murna, ku da kuke neman Allah, bari zukatanku su rayu!
Ke mwet su muta in ongoiya elos ac liye ma inge, elos ac engan; Ac fah mwe akkeye insien mwet su alu nu sin God.
33 Ubangiji yakan ji masu bukata ba ya kuwa ƙyale kamammun mutanensa.
LEUM GOD El porongalos su muta in enenu Ac El tia mulkunulosla su muta in presin.
34 Bari sama da ƙasa su yabe shi, tekuna da dukan abin da yake motsi a cikinsu,
Kaksakin God, kusrao ac faclu, Meoa ac ma nukewa loac.
35 gama Allah zai cece Sihiyona yă sāke gina biranen Yahuda. Sa’an nan mutane za su zauna a can su mallake ta,
Tuh God El fah molela Jerusalem Ac sifil musaeak siti in Judah. Mwet lun God elos ac fah muta we, ac acn we ac fah ma lalos.
36 ’ya’yan bayinsa za su gāje ta, waɗanda kuma suna ƙaunar sunansa za su zauna a can.
Tuh fwilin tulik nutin mwet kulansap lal fah usrui acn inge, Ac elos su lungse El, fah muta we.

< Zabura 69 >