< Zabura 69 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin.” Ta Dawuda. Ka cece ni, ya Allah, gama ruwa ya kai wuyata
Kuom jatend wer e dwol mar “Ondanyo.” Mar Daudi. Resa, yaye Nyasaye, nikech pi oseima nyaka e ngʼuta.
2 Na nutse cikin laka mai zurfi, inda babu wurin tsayawa. Na shiga cikin ruwaye masu zurfi; rigyawa ya sha kaina.
Asechako nimo e chwodho matut, kama onge lowo motegno ma ngʼato nyalo chungʼie. Asechopo e chuny pi kama tut, kendo apaka olwora oketa diere.
3 Na gaji da kira ina neman taimako; maƙogwarona ya bushe idanuna sun dushe, suna neman Allahna.
Koro aseywak mondo okonya mi aol; dwonda rewni. Wengena pek, ka amanyo Nyasacha.
4 Waɗanda suke ƙina ba dalili sun fi gashin kaina yawa; da yawa ne abokan gābana babu dalili, su da suke nema su hallaka ni. An tilasta mini in mayar da abin da ban sata ba.
Joma ochaya maonge gima omiyo ngʼeny moloyo yie wiya; joma olokore wasika kayiem thoth adier, jogogo madwaro mondo otieka. Ichuna mondo adwok gima ne ok akwalo.
5 Ka san wautata, ya Allah; laifina ba a ɓoye yake daga gare ka ba.
Ingʼeyo fupa, yaye Nyasaye; kethona ok opondoni.
6 Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki; bari waɗanda suke neman ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Allah na Isra’ila.
Mad joma ogeno kuomi kik ne wichkuot nikech an, yaye Ruoth, Jehova Nyasaye Maratego; mad joma manyi kik ne wichkuot nikech an, yaye Nyasach Israel.
7 Gama na jimre da ba’a saboda kai, kunya kuma ta rufe fuskata.
Nimar ji yanya to alingʼ alingʼa nikech in, kendo wichkuot obako lela wangʼa.
8 Ni baƙo ne a cikin’yan’uwana, bare kuma ga’ya’yan mahaifiyata maza;
Achalo wendo ne owetena an kaka jamwa ne yawuot minwa;
9 gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata, kuma zagi na masu zaginka yana fāɗuwa a kaina.
nikech (hera) matut ma aherogo odi tieka, kendo ayenje mag joma yanyi lwar kuoma.
10 Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi dole in jimre da ba’a;
Ka aywak kendo atweyo chiemo to pod nyaka ayud ayany;
11 sa’ad da na sanya rigunan makoki, mutane suna maishe ni abin dariya.
ka arwako law ywak, to ji oloka ngero.
12 Masu zama a ƙofa suna mini ba’a, na zama waƙa a bakin bugaggu da giya.
Joma obet e rangach jara, kendo alokora wer ma jokongʼo wero.
13 Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji, a lokacin da ka ga dama; a cikin ƙaunarka mai girma, ya Allah, ka amsa mini da tabbacin ceto.
To alami, yaye Jehova Nyasaye, e kinde ma iikori mar konya; kuom herani maduongʼ, yaye Nyasaye, dwoka gi resruok mari mar adier.
14 Ka fid da ni daga laka, kada ka bari in nutse; ka cece ni daga waɗanda suke ƙina, daga rurin ruwaye.
Gola oko e chwodho, kik iyie anim; resa e lwet joma ochaya, gola e chuny pi kama tut.
15 Kada ka bar rigyawa yă sha kaina ko zurfafa su haɗiye ni ko rami yă rufe bakinsa a kaina.
Kik iwe ohula ywera mi tera kata kut mwonya duto, kata bur matut um dhoge ka an e iye.
16 Ka amsa mini, ya Ubangiji cikin alherin ƙaunarka; cikin jinƙanka mai girma ka juyo gare ni.
Dwoka, yaye Jehova Nyasaye, dwoka, nikech herani ber; lokri ira kuom kechni maduongʼ.
17 Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka; ka amsa mini da sauri, gama ina cikin wahala.
Kik ipand wangʼi ne jatichni; dwoka piyo, nikech anie chandruok.
18 Ka zo kusa ka kuɓutar da ni; ka fanshe ni saboda maƙiyana.
Bi machiegni mondo ikonya, resa nikech joma kedo koda.
19 Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya; dukan abokan gābana suna a gabanka.
Ingʼeyo kaka ijara, kaka ikuodo wiya kendo kaka aneno wichkuot; wasika duto ochoma tir.
20 Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.
Ajara osechodo chunya kendo aonge gi kar kony. Ne amanyo joma hoya, to ne ok ayudo kata achiel.
21 Sun sa abin ɗaci cikin abincina suka kuma ba ni ruwan inabi mai tsami sa’ad da nake jin ƙishi.
Negiketo kedhno e chiemba kendo negimiya kong andwayo mondo otiekna riyo.
22 Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko; bari yă zama sakamakon laifi da kuma tarko.
Mad mesa mochan e nyimgi lokre obadho; kendo mad olokrenegi gir chulo kuor kod otegu.
23 Bari idanunsu yă dushe don kada su gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.
Mad wengegi dinre mondo kik ginen kendo oguchgi odolre nyaka chiengʼ.
24 Ka kwarara fushinka a kansu; bari fushinka mai zafi yă ci musu.
Ol mirimbi kuomgi; we mirimbi mager omakgi.
25 Bari wurinsu yă zama kufai; kada ka bar wani yă zauna a tentunansu.
Mad miechgi dongʼ gundni; kendo kik iyie ne ngʼato angʼata dag e hembgi.
26 Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta suna kuma taɗin wahalar waɗanda ka ji musu rauni.
Nimar gisando joma ihinyo kendo giwuoyo kuom lit mag joma ihinyo.
27 Ka neme su da laifi a kan laifi; kada ka bar su su sami rabo a cikin cetonka.
Ket ketho e wigi kuom ketho ka ketho ma gitimo; kendo kik iyie giyud warruok mari.
28 Bari a shafe su sarai daga littafin rai kada a kuma lissafta su tare da adalai.
Mad ruch kargi oko e kitap joma ngima kendo kik kwan-gi kaachiel gi joma kare.
29 Ina cikin zafi da kuma azaba; bari cetonka, ya Allah, yă tsare ni.
An-gi rem kendo awinjo marach e chunya; mad warruokni rita, yaye Nyasaye.
30 Zan yabe sunan Allah cikin waƙa in kuma ɗaukaka shi tare wurin yin godiya.
Abiro pako nying Nyasaye gi wer kendo abiro miyo nyinge duongʼ gi erokamano.
31 Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya, fiye da bijimi da ƙahoninsa da kuma kofatansa.
Mano biro miyo Jehova Nyasaye mor moloyo rwadh pur, moloyo rwath mabwoch man-gi tungene kod ombongʼne.
32 Matalauta za su gani su kuma yi murna, ku da kuke neman Allah, bari zukatanku su rayu!
Joma odhier biro neno mi gibed mamor, un ma udwaro Nyasaye mad chunyu bed mangima!
33 Ubangiji yakan ji masu bukata ba ya kuwa ƙyale kamammun mutanensa.
Jehova Nyasaye winjo joma ochando kendo ok olok ngʼeye ne joge motwe.
34 Bari sama da ƙasa su yabe shi, tekuna da dukan abin da yake motsi a cikinsu,
Piny gi polo mondo opake, kaachiel gi nembe kod gik moko duto mawuothoe igi,
35 gama Allah zai cece Sihiyona yă sāke gina biranen Yahuda. Sa’an nan mutane za su zauna a can su mallake ta,
nikech Nyasaye biro reso Sayun kendo obiro gero dala mag Juda kendo. Eka ji nodag kanyo kendo ginikawe kaka margi;
36 ’ya’yan bayinsa za su gāje ta, waɗanda kuma suna ƙaunar sunansa za su zauna a can.
enobed girkeni mar koth jotichne, kendo joma ohero nyinge nodag kanyo.