< Zabura 68 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura. Waƙa. Bari Allah yă tashi, bari a watsar da abokan gābansa; bari maƙiyansa su gudu a gabansa.
Naj vstane Bog, naj bodo njegovi sovražniki razkropljeni. Naj tudi tisti, ki ga sovražijo, bežijo pred njim.
2 Kamar yadda iska take hura hayaƙi, bari yă hura su haka; kamar yadda kaki kan narke a gaban wuta, bari mugaye su hallaka a gaban Allah.
Kakor je pregnan dim, tako jih preženi. Kakor se vosek stopi pred ognjem, tako naj bodo zlobni pogubljeni pred prisotnostjo Boga.
3 Amma bari adalai su yi murna su kuma yi farin ciki a gaban Allah; bari su yi murna da farin ciki.
Toda pravični naj bodo veseli, naj se veselijo pred Bogom. Da, naj se silno veselijo.
4 Rera wa Allah, rera yabo ga sunansa, ku ɗaukaka wanda yake hawa a kan gizagizai; sunansa Ubangiji ne, ku kuma yi farin ciki a gabansa.
Prepevajte Bogu, prepevajte hvalnice njegovemu imenu. Povzdigujte njega, ki jaha po nebesih s svojim imenom Jah in se veselite pred njim.
5 Uba ga marayu, mai kāre gwauraye, shi ne Allah a mazauninsa mai tsarki.
Oče osirotelim in sodnik vdovam je Bog v svojem svetem prebivališču.
6 Allah ya shirya masu kaɗaici a cikin iyalai, ya jagorance’yan kurkuku da waƙoƙi; amma’yan tawaye suna zama a ƙasa mai zafin rana.
Bog osamljene postavlja v družine, osvobaja tiste, ki so zvezani z verigami, toda uporni prebivajo v suhi deželi.
7 Sa’ad da ka fito a gaban mutanenka, ya Allah, sa’ad da ka taka ta cikin ƙasar da take wofi, (Sela)
Oh Bog, ko si šel naprej pred svojim ljudstvom, ko si korakal skozi divjino, (Sela)
8 duniya ta girgiza, sammai suka zuba ruwan sama, a gaban Allah, wanda ya bayyana a Sinai, a gaban Allah, Allah na Isra’ila.
se je zemlja tresla, tudi nebo je kapljalo ob prisotnosti Boga. Celó sam Sinaj je bil premaknjen ob prisotnosti Boga, Izraelovega Boga.
9 Ka ba da yayyafi a yalwace, ya Allah; ka rayar da gādonka da ya gāji.
Ti, oh Bog, si poslal obilen dež, s čimer si potrdil svojo dediščino, ko je bila izmučena.
10 Mutanenka suka zauna a cikinsa, kuma daga yalwarka, ya Allah, ka tanada wa matalauta.
Tvoja skupnost je prebivala tam. Ti, oh Bog, si od svoje dobrote pripravil za uboge.
11 Ubangiji ya yi umarni, mutane masu yawa ne suka yi shelarsa,
Gospod je dal besedo. Velika je bila skupina teh, ki so jo razglašali.
12 “Sarakuna da mayaƙa suka gudu a gaggauce; cikin sansani mutane sun raba ganima.
Kralji vojská so naglo zbežali; tista pa, ki je ostala doma, je razdelila plen.
13 Har yayinda kuke barci a cikin garken tumaki, an dalaye fikafikan kurciya da azurfa, fikafikanta da zinariya mai ƙyalli.”
Čeprav si ležala med lonci, boš vendar kakor peruti golobice, [ki sta] pokriti s srebrom in njena peresa z rumenim zlatom.
14 Sa’ad da Maɗaukaki ya watsar da sarakuna a cikin ƙasa, sai ya zama kamar ƙanƙara ta sauka a kan Zalmon.
Ko je Vsemogočni v njej razkropil kralje, je bilo belo kakor sneg na Calmónu.
15 Duwatsun Bashan, duwatsu masu alfarma ne; duwatsun Bashan masu wuyar hawa ne.
Božja gora je kakor bašánska gora, visoka gora kakor bašánska gora.
16 Don me kuke duba da kishi, ya duwatsu masu wuyan hawa, a kan dutsen da Allah ya zaɓa yă yi mulki, inda Ubangiji kansa zai zauna har abada?
Zakaj poskakujete, ve visoke gore? To je gora, na kateri želi prebivati Bog; da, Gospod bo na njej prebival na veke.
17 Karusan Allah ninkin dubbai goma ne da kuma dubu dubbai; Ubangiji ya zo daga Sinai ya shiga cikin haikalinsa.
Božjih bojnih vozov je dvajset tisoč, celó tisoči angelov. Gospod je med njimi kakor na Sinaju, na svetem kraju.
18 Sa’ad da ka hau bisa, ka bi da kamammu cikin tawagarka; ka karɓi kyautai daga mutane, har ma daga’yan tawaye, don kai, ya Ubangiji Allah, za ka zauna a can.
Ti si se dvignil na visoko, vodil si ujeto ujetništvo. Prejel si darila za ljudi, da, tudi za uporne, da bi med njimi lahko prebival Gospod Bog.
19 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, ga Allah Mai Cetonmu, wanda kullum yake ɗaukan nauyinmu. (Sela)
Blagoslovljen bodi Gospod, ki nas dnevno zalaga s koristmi, celó Bog rešitve naše duše. (Sela)
20 Allahnmu shi ne Allah wanda yake ceto; daga Ubangiji Mai Iko Duka kuɓuta yake zuwa daga mutuwa.
Kdor je naš Bog, je Bog rešitve duše in Bogu, Gospodu, pripadajo izhodi pred smrtjo.
21 Tabbatacce Allah zai murƙushe kawunan abokan gābansa, rawanin gashi na waɗanda suke ci gaba cikin zunubansa.
Toda Bog bo ranil glavo svojih sovražnikov in lasato tême tistega, ki nenehno hodi v svojih prekrških.
22 Ubangiji ya ce, “Zan kawo su daga Bashan; zan kawo su daga zurfafan teku,
Gospod je rekel: »Ponovno bom privedel iz Bašána, ponovno bom svoje ljudstvo privedel iz morskih globin,
23 don ku wanke ƙafafunku a cikin jinin maƙiyanku, yayinda harsunan karnukanku su sami rabonsu.”
da bo tvoje stopalo lahko pomočeno v krvi tvojih sovražnikov in jezik tvojih psov v istem.«
24 Jerin gwanonka ya zo a bayyane, ya Allah, jerin gwanon Allahna da Sarkina zuwa cikin wuri mai tsarki.
Videli so tvoje sprevode, oh Bog, celó sprevode mojega Boga, mojega Kralja, v svetišču.
25 A gaba akwai mawaƙa, a bayansu akwai makaɗa; tare da su akwai’yan mata suna bugan ganguna.
Pevci so šli spredaj, igralci na glasbila so sledili zadaj, med njimi so bile gospodične, ki so igrale s tamburini.
26 Ku yabi Allah cikin taro mai girma; yabi Ubangiji cikin taron Isra’ila.
Blagoslavljajte Boga v skupnostih, celó Gospoda, iz Izraelovega studenca.
27 Ga ƙaramar kabilar Benyamin, suna jagorance su, ga babbar ƙungiya shugabannin Yahuda, ga kuma shugabannin Zebulun da na Naftali.
Tam je majhen Benjamin z njihovim vladarjem, Judovi princi in njihov zbor, Zábulonovi princi in Neftálijevi princi.
28 Ka bayyana ikonka, ya Allah; ka nuna ƙarfinka, ya Allah, kamar yadda ka yi a dā.
Tvoj Bog je zapovedal tvojo moč. Ojačaj, oh Bog, to, kar si izvršil za nas.
29 Saboda haikalinka a Urushalima sarakuna za su kawo maka kyautai.
Zaradi tvojega templja pri Jeruzalemu ti bodo kralji prinašali darila.
30 Ka tsawata wa naman jejin nan a cikin kyauro, garken bijimai a cikin’yan maruƙan al’ummai. Ka ƙasƙantar, bari yă kawo sandunan azurfa. Ka watsar da al’ummai waɗanda suke jin daɗin yaƙi.
Oštej skupino suličarjev, množico bikov s teleti ljudstva, dokler vsakdo sebe ne podredi s koščki srebra. Razkropi ljudstvo, ki se razveseljuje v vojni.
31 Jakadu za su zo daga Masar; Kush za tă miƙa kanta ga Allah.
Princi bodo prišli iz Egipta, Etiopija bo svoje roke kmalu iztegnila k Bogu.
32 Ku rera wa Allah, ya masarautan duniya, ku rera yabo ga Ubangiji, (Sela)
Prepevajte Bogu, ve, zemeljska kraljestva, oh prepevajte hvalnice Gospodu, (Sela)
33 gare shi wanda yake hawan daɗaɗɗen sararin sama, wanda yake tsawa da babbar murya.
Njemu, ki jaha po nebes nebesih, ki so bila od davnine; glej, poslal je svoj glas in to mogočen glas.
34 Ku yi shelar ikon Allah, wanda ɗaukakarsa take a bisa Isra’ila, wanda ikonsa yake a cikin sarari.
Moč pripišite Bogu. Njegova odličnost je nad Izraelom in njegova moč je v oblakih.
35 Kai mai banmamaki ne, ya Allah, cikin wurinka mai tsarki; Allah na Isra’ila yakan ba da iko da kuma ƙarfi ga mutanensa. Yabo ya tabbata ga Allah!
Oh Bog, ti si strašen iz svojih svetih prostorov. Izraelov Bog je ta, ki daje svojemu ljudstvu moč in oblast. Blagoslovljen bodi Bog.