< Zabura 66 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Waƙa. Zabura. Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!
Покликни Богу, сва земљо!
2 Ku rera ɗaukaka ga sunansa; ku sa yabonsa yă zama da ɗaukaka!
Запевајте славу имену Његовом, дајте Му хвалу и славу.
3 Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke! Ikonka da girma yake har abokan gābanka suna durƙusa a gabanka.
Реците Богу: Како си страшан у делима својим! Ради велике силе Твоје ласкају Ти непријатељи Твоји.
4 Dukan duniya sun rusuna a gabanka suna rera yabo gare ka, suna rera yabo ga sunanka.” (Sela)
Сва земља нек се поклони Теби и поје Теби, нека поје имену Твом.
5 Ku zo ku ga abin da Allah ya yi, ayyukansa masu banmamaki a madadin mutum!
Ходите и видите дела Бога страшног у делима својим над синовима људским.
6 Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa, sun wuce cikin ruwaye da ƙafa, ku zo, mu yi farin ciki a cikinsa.
Он је претворио море у сухоту, преко реке пређосмо ногама; онде смо се веселили о Њему;
7 Yana mulki har abada ta wurin ikonsa, idanunsa suna duban al’ummai, kada’yan tawaye su tayar masa. (Sela)
Влада силом својом увек, очи Његове гледају на народе. Бунтовници, да се нисте подигли!
8 Ku yabi Allahnku, ya mutane, bari a ji ƙarar yabonsa;
Благосиљајте, народи, Бога нашег, и гласите хвалу Њему.
9 ya adana rayukanmu ya kuma kiyaye ƙafafunmu daga santsi.
Он је даровао души нашој живот, и није дао да поклизне нога наша.
10 Gama kai, ya Allah, ka gwada mu; ka tace mu kamar azurfa.
Ти си нас окушао, Боже, претопио си нас, као сребро што се претапа.
11 Ka kawo mu cikin kurkuku ka kuma jibga kaya masu nauyi a bayanmu.
Увео си нас у мрежу, метнуо си бреме на леђа наша.
12 Ka bar mutane suka hau a kawunanmu; mun bi ta wuta da ruwa, amma ka kawo mu zuwa wurin yalwa.
Дао си нас у јарам човеку, уђосмо у огањ и у воду; али си нас извео на одмор.
13 Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa zan kuwa cika alkawurana gare ka,
Ући ћу у дом Твој са жртвама што се сажижу, извршићу Ти завете своје,
14 alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa sa’ad da nake cikin wahala.
Које рекоше уста моја, и каза језик мој у тескоби мојој.
15 Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka da kuma baye-baye na raguna; zan miƙa bijimai da awaki. (Sela)
Жртве паљенице претиле ћу ту принети с димом од претилине овнујске, принећу Ти теоце с јарићима.
16 Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
Ходите, чујте сви који се бојите Бога, ја ћу вам казати шта је учинио души мојој.
17 Na yi kuka gare shi da bakina; yabonsa yana a harshena.
К Њему завиках устима својим, и језиком својим прославих Га.
18 Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata, da Ubangiji ba zai saurara ba;
Да сам видео у срцу свом безакоње, не би ме услишио Господ.
19 amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
Али Бог услиши, прими глас мољења мог.
20 Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!
Благословен Бог, који не одврже молитве моје и не остави ме без милости своје!