< Zabura 66 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Waƙa. Zabura. Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!
Kuom jatend wer. Wer. Zaburi. Go koko gi mor ne Nyasaye, in piny duto!
2 Ku rera ɗaukaka ga sunansa; ku sa yabonsa yă zama da ɗaukaka!
Wer kipako duongʼ mar nyinge; mi pakne obed gi duongʼ!
3 Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke! Ikonka da girma yake har abokan gābanka suna durƙusa a gabanka.
Wachne Nyasaye niya, “Mano kaka timbe mitimo dongo! Tekoni duongʼ manade, mamiyo wasiki duto leny nono koneni.
4 Dukan duniya sun rusuna a gabanka suna rera yabo gare ka, suna rera yabo ga sunanka.” (Sela)
Piny duto kuloreni; giweroni wende pak; giwero wende pak ka gipako nyingi.” (Sela)
5 Ku zo ku ga abin da Allah ya yi, ayyukansa masu banmamaki a madadin mutum!
Biuru uneye gik ma Nyasaye osetimo; bi uneye kaka gik motimo ne dhano dongo!
6 Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa, sun wuce cikin ruwaye da ƙafa, ku zo, mu yi farin ciki a cikinsa.
Ne oloko nam lo motwo, mine gikalo pige ka giwuotho gi tiendegi, Biuru mondo wabed moil kuome.
7 Yana mulki har abada ta wurin ikonsa, idanunsa suna duban al’ummai, kada’yan tawaye su tayar masa. (Sela)
Olocho nyaka chiengʼ gi teko ne, wengene ema rito ogendini. Omiyo kik jongʼanyo hedhre mar kedo kode. (Sela)
8 Ku yabi Allahnku, ya mutane, bari a ji ƙarar yabonsa;
Pakuru Nyasachwa, yaye ogendini, neuru ni pak mipakego ji duto owinjo;
9 ya adana rayukanmu ya kuma kiyaye ƙafafunmu daga santsi.
oserito ngimawa kendo osegengʼo tiendewa ni kik kier.
10 Gama kai, ya Allah, ka gwada mu; ka tace mu kamar azurfa.
Yaye Nyasaye ne itemowa ni in iwuon; ne ipwodhowa ka fedha.
11 Ka kawo mu cikin kurkuku ka kuma jibga kaya masu nauyi a bayanmu.
Ne iterowa e od twech kendo ne iketo lodi mapek e dier ngʼewa.
12 Ka bar mutane suka hau a kawunanmu; mun bi ta wuta da ruwa, amma ka kawo mu zuwa wurin yalwa.
Ne imiyo ji onyono wiyewa; kendo ne wakalo mach gi pi, kata kamano ne ikelowa nyaka kama omew.
13 Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa zan kuwa cika alkawurana gare ka,
Abiro biro e hekalu mari gi misango miwangʼo pep kendo abiro chopo kwongʼruok masetimo kodi.
14 alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa sa’ad da nake cikin wahala.
Kwongʼruok mane asingoni e chunya kendo awacho gi dhoga kane an e thagruok.
15 Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka da kuma baye-baye na raguna; zan miƙa bijimai da awaki. (Sela)
Abiro timoni misango gi jamni machwe kendo abiro miyi chiwo mar imbe; bende abiro chiwoni rwedhi gi diek. (Sela)
16 Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
Biuru uchik itu, un duto muluoro Nyasaye; we anyisue gik ma osetimona.
17 Na yi kuka gare shi da bakina; yabonsa yana a harshena.
Ne aywakne gi dhoga; pakne ne ni e lewa.
18 Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata, da Ubangiji ba zai saurara ba;
Ka dine bed ni amor gi richo manie chunya, to Ruoth dine ok ochikona ite,
19 amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
to kuom adier, Nyasaye osechikona ite kendo osewinjo dwonda ka alame.
20 Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!
Pak obed ne Nyasaye, ma ok osedagi lamona, kata golo herane kuoma.