< Zabura 66 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Waƙa. Zabura. Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!
Aka mawt ham laa neh Tingtoenglung Diklai boeih loh Pathen taengah yuhui uh lah.
2 Ku rera ɗaukaka ga sunansa; ku sa yabonsa yă zama da ɗaukaka!
Amah kah thangpomnah ming te tingtoeng uh lamtah amah kah thangpomnah te koehnah khueh pa uh.
3 Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke! Ikonka da girma yake har abokan gābanka suna durƙusa a gabanka.
Pathen taengah, “Na bibi he a rhih bahoeng om pai. Na sarhi a tak dongah na thunkha rhoek loh nang hmaiah a mai a tumuh.
4 Dukan duniya sun rusuna a gabanka suna rera yabo gare ka, suna rera yabo ga sunanka.” (Sela)
Diklai boeih loh nang taengah bakop uh tih nang te n'tingtoeng uh. Na ming khaw a tingtoeng uh,” ti uh. (Selah)
5 Ku zo ku ga abin da Allah ya yi, ayyukansa masu banmamaki a madadin mutum!
Halo uh lamtah Pathen kah bitat he hmu uh lah. Hlang capa rhoek taengkah a bibi te a rhih om pai.
6 Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa, sun wuce cikin ruwaye da ƙafa, ku zo, mu yi farin ciki a cikinsa.
Tuitunli te laiphuei la a poeh sak tih tuiva khaw a kho neh a kat uh dongah BOEIPA ah kohoe sak uh sih.
7 Yana mulki har abada ta wurin ikonsa, idanunsa suna duban al’ummai, kada’yan tawaye su tayar masa. (Sela)
A thayung thamal neh kumhal ah a taemrhai tih a mik neh namtom rhoek te a tawt dongah thinthah rhoek te pomsang rhoela pomsang boel saeh. (Selah)
8 Ku yabi Allahnku, ya mutane, bari a ji ƙarar yabonsa;
Pilnam rhoek loh mamih kah Pathen he uem uh saeh lamtah amah koehnah ol te ya uh saeh.
9 ya adana rayukanmu ya kuma kiyaye ƙafafunmu daga santsi.
Mulhing khui lamkah mamih kah hinglu a hoeptlang dongah mamih kah khokan he paloe sak ham ngaih mahpawh.
10 Gama kai, ya Allah, ka gwada mu; ka tace mu kamar azurfa.
Pathen aw kaimih he nan loep nan dak tih cak rhoh bangla kaimih nan rhoh.
11 Ka kawo mu cikin kurkuku ka kuma jibga kaya masu nauyi a bayanmu.
Rhalvong khuila kaimih nan khuen tih ka cinghen ah hnorhih nan tloeng.
12 Ka bar mutane suka hau a kawunanmu; mun bi ta wuta da ruwa, amma ka kawo mu zuwa wurin yalwa.
Kaimih kah lu soah hlanghing na ngol sak tih tui, hmai te ka poeng uh daengah coihdanah la kaimih nan khuen.
13 Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa zan kuwa cika alkawurana gare ka,
Hmueihhlutnah neh na im la ka kun vetih ka olcaeng rhoek te nang taengah kan thuung ni.
14 alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa sa’ad da nake cikin wahala.
Ka rhal lakliah ka hmui ka lai ang tih ka ka loh a thui vanbangla,
15 Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka da kuma baye-baye na raguna; zan miƙa bijimai da awaki. (Sela)
hmueihhlutnah ham boiva aka thuem tutal bo-ul te nang taengah kan nawn vetih saelhung kikong rhoek neh ka saii ni. (Selah)
16 Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
Halo uh lah, Pathen aka rhih rhoek boeih hnatun uh lamtah BOEIPA loh ka hinglu ham a saii te ka thui lah eh.
17 Na yi kuka gare shi da bakina; yabonsa yana a harshena.
Amah te ka ka neh ka khue tih ka lai dongah koehnah ka khueh.
18 Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata, da Ubangiji ba zai saurara ba;
Ka lungbuei neh boethae te ka so koinih ka Boeipa loh ya mahpawt.
19 amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
Tedae ka thangthuinah ol te Pathen loh a hnatung tih a yaak.
20 Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!
Ka thangthuinah neh a sitlohnah kai taeang lamkah aka khoe pawh Pathen amah he a yoethen pai saeh.