< Zabura 63 >

1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da yake a hamadar Yahuda. Ya Allah, kai ne Allahna, da nacewa na neme ka; raina yana ƙishinka, jikina yana marmarinka, cikin busasshiyar ƙasar da ta zozaye inda babu ruwa.
مزمور داوود دربارۀ زمانی که در بیابان یهودا به سر می‌برد. ای خدا، تو خدای من هستی؛ سحرگاهان تو را می‌جویم. جان من مشتاق توست؛ تمام وجودم همچون زمینی خشک و بی‌آب، تشنهٔ توست.
2 Na gan ka a wuri mai tsarki na kuma dubi ikonka da ɗaukakarka.
تو را در خانۀ مقدّست دیده‌ام و قدرت و جلال تو را مشاهده کرده‌ام.
3 Domin ƙaunarka ta fi rai kyau, leɓunana za su ɗaukaka ka.
محبت تو برایم شیرینتر از زندگی است، پس لبهای من تو را ستایش خواهد کرد،
4 Zan yabe ka muddin raina, kuma a cikin sunanka zai ɗaga hannuwana.
و تا زنده‌ام تو را سپاس خواهم گفت و دست دعا به سوی تو دراز خواهم کرد.
5 Raina zai ƙoshi kamar da abinci mafi kyau; da leɓunan rerawa bakina zai yabe ka.
جان من سیر خواهد شد و با شادی خداوند را ستایش خواهد کرد.
6 A gadona na tuna da kai; ina tunaninka dukan dare.
شب هنگام در بستر خود به تو می‌اندیشم.
7 Domin kai ne mai taimakona, ina rera a cikin inuwar fikafikanka.
تو همیشه مددکار من بوده‌ای، پس در زیر بالهای تو شادی خواهم کرد.
8 Raina ya manne maka; hannunka na dama yana riƙe da ni.
همیشه در تو پناه خواهم گرفت و تو با دست پرقدرتت از من حمایت خواهی نمود.
9 Su da suke neman raina za su hallaka; za su gangara zuwa zurfafan duniya.
اما آنانی که قصد جان مرا دارند هلاک شده، به زیر زمین فرو خواهند رفت؛
10 Za a bayar da su ga takobi su kuma zama abincin karnukan jeji.
در جنگ به دم شمشیر خواهند افتاد و طعمهٔ گرگها خواهند شد.
11 Amma sarki zai yi farin ciki ga Allah; dukan waɗanda suke rantse da sunan Allah za su yabe shi, amma za a rufe bakunan maƙaryata.
اما من در خدا شادی خواهم کرد و همهٔ کسانی که بر خدا اعتماد نموده‌اند او را ستایش خواهند کرد، اما دهان دروغگویان بسته خواهد شد.

< Zabura 63 >