< Zabura 63 >

1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da yake a hamadar Yahuda. Ya Allah, kai ne Allahna, da nacewa na neme ka; raina yana ƙishinka, jikina yana marmarinka, cikin busasshiyar ƙasar da ta zozaye inda babu ruwa.
Psalmus David, Cum esset in deserto Idumææ. Deus, Deus meus, ad te de luce vigilo. Sitivit in te anima mea, quam multipliciter tibi caro mea.
2 Na gan ka a wuri mai tsarki na kuma dubi ikonka da ɗaukakarka.
In terra deserta, et invia, et inaquosa: sic in sancto apparui tibi, ut viderem virtutem tuam, et gloriam tuam.
3 Domin ƙaunarka ta fi rai kyau, leɓunana za su ɗaukaka ka.
Quoniam melior est misericordia tua super vitas: labia mea laudabunt te.
4 Zan yabe ka muddin raina, kuma a cikin sunanka zai ɗaga hannuwana.
Sic benedicam te in vita mea: et in nomine tuo levabo manus meas.
5 Raina zai ƙoshi kamar da abinci mafi kyau; da leɓunan rerawa bakina zai yabe ka.
Sicut adipe et pinguedine repleatur anima mea: et labiis exultationis laudabit os meum.
6 A gadona na tuna da kai; ina tunaninka dukan dare.
Si memor fui tui super stratum meum, in matutinis meditabor in te:
7 Domin kai ne mai taimakona, ina rera a cikin inuwar fikafikanka.
quia fuisti adiutor meus. Et in velamento alarum tuarum exultabo,
8 Raina ya manne maka; hannunka na dama yana riƙe da ni.
adhæsit anima mea post te: me suscepit dextera tua.
9 Su da suke neman raina za su hallaka; za su gangara zuwa zurfafan duniya.
Ipsi vero in vanum quæsierunt animam meam, introibunt in inferiora terræ:
10 Za a bayar da su ga takobi su kuma zama abincin karnukan jeji.
tradentur in manus gladii, partes vulpium erunt.
11 Amma sarki zai yi farin ciki ga Allah; dukan waɗanda suke rantse da sunan Allah za su yabe shi, amma za a rufe bakunan maƙaryata.
Rex vero lætabitur in Deo, laudabuntur omnes qui iurant in eo: quia obstructum est os loquentium iniqua.

< Zabura 63 >