< Zabura 63 >
1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da yake a hamadar Yahuda. Ya Allah, kai ne Allahna, da nacewa na neme ka; raina yana ƙishinka, jikina yana marmarinka, cikin busasshiyar ƙasar da ta zozaye inda babu ruwa.
Judah khosoek ah a om vaengkah David tingtoenglung Pathen namah tah ka Pathen ni. Namah ni kan toem coeng. Namah te ka hinglu loh halthi tih, ka pumsa loh namah te a hue, Diklai ah he rhamrhae neh buhmueh rhathih, tui mueh la om.
2 Na gan ka a wuri mai tsarki na kuma dubi ikonka da ɗaukakarka.
Tedae na sarhi neh na thangpomnah hmuh ham hmuencim ah nang kan dan.
3 Domin ƙaunarka ta fi rai kyau, leɓunana za su ɗaukaka ka.
Na sitlohnah he hingnah lakah then tih ka hmuilai he nang taengah domyok ti uh saeh.
4 Zan yabe ka muddin raina, kuma a cikin sunanka zai ɗaga hannuwana.
Te dongah ka hingnah neh nang kan uem vetih, na ming neh ka kut ka thueng ni.
5 Raina zai ƙoshi kamar da abinci mafi kyau; da leɓunan rerawa bakina zai yabe ka.
A th a neh maehhloi bangla ka hinglu hah vetih ka ka loh omngaih laa kah hmuilai neh a thangthen ni.
6 A gadona na tuna da kai; ina tunaninka dukan dare.
Ka rhaenghmuen lamkah loh nang kan poek vaengah nang te hlaempang pakhat puet kan mangtuk.
7 Domin kai ne mai taimakona, ina rera a cikin inuwar fikafikanka.
Kai ham bomnah la na om dongah na phae hlip ah ka tamhoe.
8 Raina ya manne maka; hannunka na dama yana riƙe da ni.
Nang dongah ka hinglu pangnal tih kai he na bantang kut loh n'duel.
9 Su da suke neman raina za su hallaka; za su gangara zuwa zurfafan duniya.
Amih loh ka hinglu pocinah ham a mae uh dae diklai hmui la kun uh bitni.
10 Za a bayar da su ga takobi su kuma zama abincin karnukan jeji.
cunghang kut ah pat uh vetih maetang buham la om uh ni.
11 Amma sarki zai yi farin ciki ga Allah; dukan waɗanda suke rantse da sunan Allah za su yabe shi, amma za a rufe bakunan maƙaryata.
Tedae, manghai tah Pathen rhang neh a kohoe ni. Amah dongah ol aka caeng boeih te a thangthen vaengah laithae aka thui kah a ka te a biing pah ni.