< Zabura 62 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Zaburar Dawuda. Raina na samun hutu a wurin Allah ne kaɗai; cetona na zuwa daga gare shi.
NGEN i moleileilar ren Kot, me kotin sauasa ia.
2 Shi kaɗai ne dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
Pwe i eta ai paip, o sauas pa i, o pere pa i, pwe i en sota luetala kokolata.
3 Har yaushe za ku tasar wa mutum guda? Dukanku ne za ku kā da shi wannan jinganannen bango, wannan rusasshen katanga?
Arai da komail kin masamasan ol ta men, pwen kamela, me rasong did pangpangla o kel me pual pasanger?
4 Sun kintsa sosai su tumɓuke shi daga matsayinsa mai martaba; suna jin daɗi yin ƙarairayi. Sukan sa wa mutum albarka da bakinsu, amma a zuciyarsu la’antawa suke yi. (Sela)
Re kin madamadaua duen ar pan kak kapupedi i, re kadek likam, re kin lokaia kaselel, a nan mongiong arail re kin lalaue. (Sela)
5 Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai; dogarata kan zo daga gare shi ne.
Ngen i, kaporoporeki Kot, pwe i kapore pa i.
6 Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
I eta ai paip o sauas pa i, o pere pa i, pwe i ender pupedi.
7 Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne, shi ne dutsena mai ƙarfi, mafakata.
Ai maur mi ren Kot, o ai lingan, o ai paip, o ai kel; i kaporoporeki Kot.
8 Ku dogara a gare shi a duk lokuta, ya mutane; ku faɗi albarkaci bakin zukatanku a gare shi, gama Allah ne mafakarmu. (Sela)
Komail aramas akan karos kaporoporeki i ansau karos; kasansale ong i mongiong omail, Kot kapore patail. (Sela)
9 Talakawa dai kamar shaƙar iska suke, Attajirai dai kamar shirim suke; in aka auna a ma’auni, su ba wani abu ba ne; dukansu dai kamar shaƙar iska ne kawai.
A aramas akan sota meakot, o me lapalap akan pil kin sapungala. Ni men tenok re kin kokoda, menda ma irail me toto.
10 Kada ku dogara a kan ƙwace ko yin fariya a kayan sata; ko arzikinku ya ƙaru, kada ku sa zuciyarku a kansu.
Komail der keleki omail dipisou sapung o der kaporoporeki me komail kuliadar. Ma komail pan kapwapwala, komail der kasampwaleki!
11 Abu guda Allah ya ce, abubuwa biyu na ji, “Cewa kai, ya Allah, kake mai ƙarfi,
Kot kotikidar masan eu, me i ronger akai ansau, iet: Kot eta me manaman.
12 kuma cewa kai, ya Ubangiji, mai ƙauna ne. Tabbatacce za ka sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya yi.”
Komui Maing me kalangan o komui kin pwain ong amen amen duen a wiawia kan.

< Zabura 62 >