< Zabura 62 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Zaburar Dawuda. Raina na samun hutu a wurin Allah ne kaɗai; cetona na zuwa daga gare shi.
Kumqondisi wokuhlabela. KuJeduthuni. Ihubo likaDavida. Umphefumulo wami ufumana ukuphumula kuNkulunkulu kuphela; ukusindiswa kwami kuvela kuye.
2 Shi kaɗai ne dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
Yena yedwa uyilo idwala lami lensindiso yami; uyinqaba yami, kangisoze ngihlukunyezwe lanini.
3 Har yaushe za ku tasar wa mutum guda? Dukanku ne za ku kā da shi wannan jinganannen bango, wannan rusasshen katanga?
Koze kube nini lilokhu lihlukuluza umuntu na? Lonke lizamlahla phansi na yena ongumduli otshekileyo, oluthango olutebhayo?
4 Sun kintsa sosai su tumɓuke shi daga matsayinsa mai martaba; suna jin daɗi yin ƙarairayi. Sukan sa wa mutum albarka da bakinsu, amma a zuciyarsu la’antawa suke yi. (Sela)
Bazimisele ukumqethula esikhundleni sakhe esiphezulu; bathokoziswa ngamanga. Ngemilomo yabo bayabusisa, kodwa ezinhliziyweni zabo bayaqalekisa.
5 Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai; dogarata kan zo daga gare shi ne.
Fumana ukuphumula, Oh mphefumulo wami, kuNkulunkulu kuphela; ithemba lami livela kuye.
6 Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
Yena yedwa ulidwala lami lensindiso; uyinqaba yami, kangisoze ngihlukunyezwe.
7 Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne, shi ne dutsena mai ƙarfi, mafakata.
Insindiso yami lodumo lwami kweyeme kuNkulunkulu; ulidwala lami eliqinileyo, isiphephelo sami.
8 Ku dogara a gare shi a duk lokuta, ya mutane; ku faɗi albarkaci bakin zukatanku a gare shi, gama Allah ne mafakarmu. (Sela)
Thembani kuye ngezikhathi zonke, lina bantu; likhuphe konke okusezinhliziyweni zenu kuye, ngoba uNkulunkulu uyisiphephelo sethu.
9 Talakawa dai kamar shaƙar iska suke, Attajirai dai kamar shirim suke; in aka auna a ma’auni, su ba wani abu ba ne; dukansu dai kamar shaƙar iska ne kawai.
Abantukazana bangumoya nje, izikhulu ziyinkohliso nje; aluba belinganiswa esikalini kabasilutho; bonke ndawonye bangumoya kuphela.
10 Kada ku dogara a kan ƙwace ko yin fariya a kayan sata; ko arzikinku ya ƙaru, kada ku sa zuciyarku a kansu.
Lingathembi ukuqilibezela kumbe lizikhukhumeze ngempahla zokwebiwa; kungaze kube inotho yenu iyanda, lingabeki inhliziyo zenu kuyo.
11 Abu guda Allah ya ce, abubuwa biyu na ji, “Cewa kai, ya Allah, kake mai ƙarfi,
Yinye into uNkulunkulu ayikhulumileyo, zimbili izinto engizizwileyo, ukuthi amandla wonke ngawakho wena, Oh Nkulunkulu.
12 kuma cewa kai, ya Ubangiji, mai ƙauna ne. Tabbatacce za ka sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya yi.”
Lokuthi wena, Thixo, ulothando olojulileyo, umuntu ngamunye uzamupha umvuzo ngalokho akwenzileyo.

< Zabura 62 >