< Zabura 61 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka ji kukata, ya Allah; ka saurari addu’ata.
Janjiño ty koiko, ry Andrianañahare; haoño o halalikoo.
2 Daga iyakar duniya na yi kira gare ka, na yi kira yayinda zuciyata ta karai; ka bishe ni zuwa dutsen da ya fi ni tsayi.
Boak’ añ’olon-tane añe ty ikoihako Azo, naho opo ty troko; iaolò mb’an-­damilamy abo te amako.
3 Gama kai ne mafakata, hasumiya mai ƙarfi gāba da maƙiyi.
Amy te Ihe ro fipalirako, haboañe fatratse aolon-drafelahiko eo.
4 Ina marmari in zauna a tentinka har abada in sami mafaka a cikin inuwar fikafikanka. (Sela)
Hitoboke an-kivoho’o ao nainai’e iraho; hipalirako añ’alo’ o ela’oo. Selà
5 Gama ka ji alkawarina, ya Allah; ka ba ni gādo na waɗanda suke tsoron sunanka.
Fa jinanji’o o nifantàkoo ry Andrianañahare; tinolo’o ty lova’ o mpañeveñe amy tahina’oio.
6 Ka ƙara kwanakin ran sarki, shekarunsa su kasance a zamanai masu yawa.
Tompeo andro ty andro’ i mpanjakay, ho tarirats’ an-tariratse o tao’eo.
7 Bari yă yi mulki a gaban Allah har abada; ka sa ƙaunarka da amincinka su tsare shi.
Hiambesatse añatrefan’ Añahare eo nainai’e; afantoho hañambeñe aze ty fiferenaiñañe naho ty hatò.
8 Sa’an nan zan riƙa rera yabo ga sunanka in kuma cika alkawarina kowace rana.
Le ho bangoeko an-tsabo nainai’e ty tahina’o, ie henefeko boak’ andro o nifantàkoo.

< Zabura 61 >