< Zabura 61 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka ji kukata, ya Allah; ka saurari addu’ata.
Til Sangmesteren; til Strengeleg; af David.
2 Daga iyakar duniya na yi kira gare ka, na yi kira yayinda zuciyata ta karai; ka bishe ni zuwa dutsen da ya fi ni tsayi.
Gud! hør mit Raab, giv Agt paa min Bøn!
3 Gama kai ne mafakata, hasumiya mai ƙarfi gāba da maƙiyi.
Jeg raaber til dig fra Landets Ende, naar mit Hjerte forsmægter; paa en Klippe, som ellers bliver mig for høj, fører du mig op.
4 Ina marmari in zauna a tentinka har abada in sami mafaka a cikin inuwar fikafikanka. (Sela)
Thi du har været min Tilflugt og et stærkt Taarn imod Fjenden.
5 Gama ka ji alkawarina, ya Allah; ka ba ni gādo na waɗanda suke tsoron sunanka.
Jeg vil bo i dit Paulun i al Evighed, jeg vil søge Ly under dine Vingers Skjul. (Sela)
6 Ka ƙara kwanakin ran sarki, shekarunsa su kasance a zamanai masu yawa.
Thi du, Gud! har hørt mine Løfter, du har givet mig Arv med dem, som frygte dit Navn.
7 Bari yă yi mulki a gaban Allah har abada; ka sa ƙaunarka da amincinka su tsare shi.
Du vil lægge Dage til Kongens Dage, hans Aar blive som fra Slægt til Slægt!
8 Sa’an nan zan riƙa rera yabo ga sunanka in kuma cika alkawarina kowace rana.
Han sidde evindelig for Guds Ansigt; beskik Miskundhed og Sandhed til at bevare ham! Saa vil jeg lovsynge dit Navn til evig Tid, at jeg kan betale mine Løfter fra Dag til Dag.

< Zabura 61 >