< Zabura 60 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
Untuk pemimpin kor. Menurut lagu: Bunga bakung kesaksian. Mazmur pengajaran dari Daud, ketika ia memerangi orang Aram-Mesopotamia dan orang Aram-Zoba, dan ketika Yoab pulang dan mengalahkan 12.000 orang Edom di Lembah Asin. Engkau menolak kami, ya Allah, dan membiarkan kami dikalahkan. Engkau marah kepada kami; sekarang pulihkanlah kami.
2 Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
Engkau menggoncangkan bumi sehingga retak; perbaikilah yang pecah-pecah, sebab bumi goyah.
3 Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
Kaubiarkan umat-Mu mengalami penderitaan berat; kami terhuyung-huyung seperti orang mabuk.
4 Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
Kauberi peringatan kepada orang-orang takwa, supaya mereka luput dari hukuman.
5 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Selamatkanlah kami dengan kuasa-Mu, jawablah doa kami, supaya orang-orang yang Kaukasihi diselamatkan.
6 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Dari kediaman-Nya yang suci Allah berkata, "Aku mau bersorak dan membagi-bagikan tanah Sikhem; Lembah Sukot akan Kuundi.
7 Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
Gilead dan Manasye adalah milik-Ku, Efraim topi baja-Ku, dan Yehuda tongkat kerajaan-Ku.
8 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
Tetapi Moab adalah tempat pembasuhan kaki-Ku; Aku bersorak kemenangan atas Filistea. Kepada Edom Kulemparkan kasut-Ku sebagai tanda bahwa ia milik-Ku."
9 Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
Siapa akan membawa aku ke Edom? Siapa menuntun aku ke kota berkubu itu?
10 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Ya Allah, tidakkah Engkau ikut bersama kami? Tidakkah Engkau maju bersama tentara kami?
11 Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Tolonglah kami terhadap musuh, sebab bantuan manusia tidak berguna.
12 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Bersama Allah, kita akan gagah perkasa, Dialah yang mengalahkan musuh kita.

< Zabura 60 >