< Zabura 60 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
O Dios, impalladawnakami; binuraknakami; nakaungetka; isublinakami manen.
2 Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
Pinagkintayegmo ti daga; pinagbirrim daytoy; agasam dagiti ringngatna, ta aggingined daytoy.
3 Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
Impakitam kadagiti tattaom dagiti nakaro a banbanag; impainummo kadakami ti arak a mangpadiwerdiwer.
4 Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
Nangtedka iti bandera kadagidiay a mangdaydayaw kenka tapno maiparang daytoy gapu iti kinapudno. (Selah)
5 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Tapno maispal dagidiay nga ay-ayatem, ispalennakami babaen iti makannawan nga imam ken sungbatannak.
6 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Nagsao ti Dios iti kinasantona, “Agrao-akto; Bingayekto ti Sikem ken ibunongkonto ti tanap ti Succot.
7 Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
Kukuak ti Galaad ken kukuak ti Manases; helmetko met ti Efraim; ken setrok ti Juda.
8 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
Ti Moab ti palanggana a pagbuggoak; ipurruakkonto ti sandaliasko iti Edom; ipukkawkonto ti balligi gapu iti Filisteo.
9 Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
Siasinonto ti mangipan kaniak iti natibker a siudad? Siasino ti mangidalan kaniak idiay Edom?”
10 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Ngem sika, O Dios, saannakami kadi a linaksid? Saanka a kumuykuyog iti dangadang ti armadami.
11 Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Tulongannakami kadagiti kabusormi, ta awan serserbi ti tulong ti tao.
12 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Agballigikami babaen iti tulong ti Dios; ibaddeknanto dagiti kabusormi.