< Zabura 60 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
Til Sangmesteren. Al-sjusjan-edut. En Miktam af David til Indøvelse,
2 Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
dengang han kæmpede med Aram-Naharajim og Aram-Zoba, og Joab vendte tilbage og slog Edomiterne i Saltdalen, 12 000 Mand.
3 Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
Gud, du har stødt os fra dig, nedbrudt os, du vrededes — vend dig til os igen;
4 Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
du lod Landet skælve, slaa Revner, læg nu dets Brist, thi det vakler!
5 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Du lod dit Folk friste ondt, iskænked os døvende Vin.
6 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Dem, der frygter dig, gav du et Banner, hvorhen de kan fly for Buen. (Sela)
7 Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
Til Frelse for dine elskede hjælp med din højre, bønhør os!
8 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
Gud talede i sin Helligdom: »Jeg vil udskifte Sikem med Jubel, udmaale Sukkots Dal;
9 Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
mit er Gilead, mit er Manasse, Efraim er mit Hoveds Værn, Juda min Herskerstav,
10 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Moab min Vaskeskaal, paa Edom kaster jeg min Sko, over Filisterland jubler jeg.«
11 Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Hvo bringer mig hen til den faste Stad, hvo leder mig hen til Edom?
12 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Har du ikke, Gud, stødt os fra dig? Du ledsager ej vore Hære. Giv os dog Hjælp mod Fjenden! Blændværk er Menneskers Støtte. Med Gud skal vi øve vældige Ting, vore Fjender træder han ned!