< Zabura 60 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
Aramnaharaim neh Aramzobah te a hnueih phoeiah Joab ha bal tih kolrhawk ah Edom thawng hlai nit a ngawn vaengkah a tukkil te aka mawt ham David kah Olphong Tuilipai laa Pathen aw, kaimih he nan hlahpham tih, na thintoek ah kaimih nan phaek. Kaimih he koep m'mael puei lah.
2 Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
Diklai na hinghuen tih phak na boe. A tuen vaengkah a hma te hoeih sak lah.
3 Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
Na pilnam te mangkhak la na hmuh tih ngaengainah misurtui te kaimih nan tul.
4 Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
Nang aka rhih ham tah, tiktam hmai la rhaelrham saeh tila rholik na thoh pah. (Selah)
5 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Na lungnah rhoek te na bantang neh khang lamtah pumcum uh van saeh. Te dongah kaimih he n'doo lamtah kamah khaw n'doo mai.
6 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Pathen loh a hmuencim lamkah, “Ka sundaep vetih, Shekhem te ka boe phoeiah Sukkoth kol te ka suem ni.
7 Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
Gilead he kai kah tih, Manasseh khaw kamah kah. Ephraim khaw ka lu kah lunghim tih, Judah khaw ka taem.
8 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
Moab tah kai kah tuihluknah am ni. Edom soah ka khokhom ka voeih tih Philistia te ka yuhui thil,” a ti.
9 Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
Vongup khopuei la ulong kai n'khuen eh? Edom la ulong kai m'mawt eh?
10 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Pathen nang loh kaimih nan hlahpham pawt tih Pathen namah te kaimih kah caempuei rhoek taengla na pawk moenih a?
11 Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Hlang kah loeihnah a poeyoek la a om dongah rhal taengah khaw kai he bomnah m'pae lah.
12 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Pathen neh caem ka tloek rhoi vetih ka rhal ka suntlae ni.

< Zabura 60 >