< Zabura 60 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
Gode! Di da nini higale, nini hasali. Di da ninima ougi galu. Be wali ninima bu beba: ma!
2 Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
Di da soge fogoma: ne hamoi amola Di da soge damuni, a:lesi. Soge da agele sa: imu gadeneiba: le, ea fa: ginisi amo uhinisima.
3 Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
Dia hamobeba: le, Dia fi da se bagade naba. Ninia da adini ba: i dunu defele, amane gigiawasa ahoa.
4 Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
Di da dunu Dima beda: be, ilima diwaneya udidibi amo mae ba: ma: ne sisai dagoi.
5 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Dia gasa bagade amoga nini gaga: ma! Dunu amo da Dia dogolegei, ilia da gaga: su ba: ma: ne, ninia sia: ne gadosu amoma dabe adole ima.
6 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Ea hadigi sogebi amogainini, Gode da amane sia: i “Na da hasalasili, Siegeme moilai bai bagade amola Sagode Fago amo alalo hahamone, huluane momogili Na fi dunuma imunu.
7 Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
Gilia: de da Na: Ma: na: sa amola da Na: Ifala: ime da Na dialuma figisu amola Yuda da Na Hina Bagade Dagulu.
8 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
Be Na da Moua: be amo na lobo dodofesu ofodo hamomu. Amola Na da Idome amo Ni lai dagoi, amo enoga dawa: digima: ne, Na da emo salasu gisa: le, Idomema galagamu! Filisidini dunu da Nama bagadewane hasalasibiba: le, Nama ha: gi wele sia: su hamomu, ilia da dawa: bela: ? Amane hame!”
9 Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
Gode! Nowa da na oule, gasa bagade gagili sali moilai fi amoga heda: ma: bela: ? Nowa da na sigi aligili, Idome amoga masa: bela: ?
10 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Di da dafawane nini higale fisiagabela: ? Di da ninia dadi gagui dunu ilima gilisili mogodigili gadili masa: bela: ?
11 Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Ninima ha lai dunu da nini hasalasa: besa: le, Dia nini fidima. Bai osobo bagade dunu ilia fidisu da hamedeidafa gala.
12 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Gode da ninimagasea, ninia da ili hasalasimu. E da ninima ha lai dunu ili hasalimu.

< Zabura 60 >