< Zabura 6 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Bisa ga sheminit. Ta Dawuda. Ya Ubangiji, kada ka tsawata mini cikin fushinka ko ka hore ni cikin hasalarka.
Oh Gospod, ne oštevaj me v svoji jezi niti me ne karaj v svojem silnem nezadovoljstvu.
2 Ka yi mini jinƙai, Ubangiji, gama na suma; Ya Ubangiji, ka warkar da ni, gama ƙasusuwana suna zafin ciwo.
Usmili se me, oh Gospod, kajti slaboten sem. Oh Gospod, ozdravi me, kajti moje kosti so nadlegovane.
3 Raina yana cikin wahala. Har yaushe, ya Ubangiji, har yaushe?
Moja duša je prav tako boleče nadlegovana. Toda ti, oh Gospod, doklej?
4 Ka juyo, ya Ubangiji, ka cece ni; ka cece ni saboda madawwamiyar ƙaunarka.
Vrni se, oh Gospod, osvobodi mojo dušo. Oh reši me zaradi svojega usmiljenja.
5 Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari? (Sheol )
Kajti v smrti ni spomina nate. Kdo se ti bo zahvaljeval v grobu? (Sheol )
6 Na gaji tiƙis daga nishi. Dukan dare na jiƙe gadona da kuka na jiƙe kujerata da hawaye.
Izmučen sem zaradi svojega stokanja, vso noč močim svojo posteljo, svoje ležišče zalivam s svojimi solzami.
7 Idanuna sun rasa ƙarfi da baƙin ciki; sun rasa ƙarfi saboda dukan abokan gābana.
Moje oko je iztrošeno zaradi žalosti, ostareva zaradi vseh mojih sovražnikov.
8 Ku tafi daga gare ni, dukanku masu aikata mugunta, gama Ubangiji ya ji kukata.
Ločite se od mene, vsi vi delavci krivičnosti, kajti Gospod je slišal glas mojega jokanja.
9 Ubangiji ya ji kukata saboda jinƙansa; Ubangiji ya karɓi addu’ata.
Gospod je uslišal mojo ponižno prošnjo, Gospod bo sprejel mojo molitev.
10 Dukan abokan gābana za su sha kunya su kuma karaya; za su juya da kunya nan da nan.
Naj bodo osramočeni vsi moji sovražniki in boleče nadlegovani. Naj se vrnejo in naj bodo nenadoma osramočeni.