< Zabura 58 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Kada Ka Hallaka.” Ta Dawuda. Wani miktam. Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai? Kuna yin shari’a daidai a cikin mutane?
Kumqondisi wokuhlabela. Itshuni ethi, “Ungabhidlizi.” ElikaDavida. Imikithamu. Lina babusi, kambe likhuluma okuqondileyo na? Lahlulela ngobuqotho yini ebantwini?
2 Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci, da hannuwanku kuma kuna tā da hargitsi a duniya.
Hatshi, ezinhliziyweni zenu lakha amacebo okubusa kubi, lezandla zenu zijezisa ngochuku emhlabeni.
3 Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce; daga cikin ciki, su lalatattu ne maƙaryata.
Kwasekuzalweni ababi bayaphumputheka; kwasekuzalweni baxhwalile, beqamba amanga.
4 Dafinsu ya yi kamar dafin maciji, kamar na gamsheƙan da ya toshe kunnuwansa,
Itshefu yabo ifana letshefu yenyoka, ifana leyebululu elingezwa umsindo,
5 da ba ya jin muryar gardi, kome dabarar gwanin mai waƙar zai zama.
elingananzi lomculo wombumbi, loba lowombumbi eligabazi elinganani.
6 Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah; ka yayyage fiƙoƙin zakoki, ya Ubangiji!
Khumula amazinyo emilonyeni yazo, awu Nkulunkulu; zikhumule, Oh Thixo, izingavula zezilwane!
7 Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa; sa’ad da suka ja bakansu, bari kibiyoyinsu su murtsuke.
Yekela zinyamalale njengamanzi agelezayo; zithi lapho zinweba idandili, kayithundubale imitshoko yazo.
8 Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya, kamar jinjirin da aka haifa matacce, kada su ga hasken rana.
Njengomnenke uncibilika uphele ulokhu uhamba, njengomphunzo, kabangaliboni ilanga.
9 Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa, ko su kore ne ko busasshe, za a shafe mugaye.
Imbiza zakho zingakaqalisi ukutshisa ngomlilo wenkuni zameva loba ngezimanzi kumbe ngezomileyo ababi bazakhukhulelwa khatshana.
10 Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu, sa’ad da suka wanke ƙafafunsu cikin jinin mugaye.
Abalungileyo bazajabula nxa sebephindiselelwa, nxa sebegeza inyawo zabo egazini lababi.
11 Sa’an nan mutane za su ce, “Tabbatacce har yanzu ana sāka wa adalai; tabbatacce akwai Allahn da yake shari’anta duniya.”
Lapho-ke abantu bazakuthi, “Ngempela abalungileyo bajinge bathole umvuzo; ngempela ukhona uNkulunkulu owahlulela umhlaba.”

< Zabura 58 >