< Zabura 57 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Kada Ka Hallaka.” Ta Dawuda. Wani miktam. Sa’ad da ya gudu daga Shawulu zuwa cikin kogo. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, ka yi mini jinƙai, gama a gare ka raina yake samun mafaka. Zan sami mafaka a inuwar fikafikanka sai masifar ta wuce.
Kuom jatend wer. E dwond “Kik iketh gik moko.” Miktam mar Daudi. Kane oringone Saulo mi opondo e rogo. Kecha, yaye Nyasaye, yie ikecha nikech kuomi ema chunya yudoe kar pondo. Abiro pondo e bwo tipo mar bwombeni nyaka chop apaka mager rum.
2 Na yi kuka ga Allah Mafi Ɗaukaka, ga Allah, wanda yake cika manufarsa gare ni.
Aywagora ne Nyasaye Man Malo Moloyo, Nyasaye machopona chenroge ema aywakne.
3 Ya aika daga sama ya kuwa cece ni, yana tsawata wa waɗanda suke fafarata da zafi; (Sela) Allah yakan aika da ƙaunarsa da amincinsa.
Ooro wach gie polo kendo oresa, kokwero joma lawa gi tekregi duto; (Sela) Nyasaye oro herane gi adiera mare.
4 Ina tsakiyar zakoki; ina kwance a cikin namun jeji masu cin mutane, mutanen da haƙoransu masu ne da kuma kibiyoyi, waɗanda harshensu suna da kaifi kamar takobi.
An e dier sibuoche; anindo e dier le mager mangemo, joma lekegi chalo tonge gi aserni, ma lewgi chalo ligangla mabitho.
5 Bari a ɗaukaka ka, ya Allah, bisa sammai; bari ɗaukakarka ta kasance a dukan duniya.
Nyingi mondo otingʼ malo moyombo polo, yaye Nyasaye; mad duongʼ mari opongʼ piny duto.
6 Sun shimfiɗa raga don su kama ƙafafuna, damuwa ta sha ƙarfina. Sun haƙa rami a hanyata, amma su kansu suka fāɗa a cikinta. (Sela)
Ne giyaro jogo mondo omak tiendena, kane chuny lit odola. Ne gikunyo bugo e yora, to kata kamano gin giwegi ema giselutore e iye. (Sela)
7 Zuciyata tana nan daram, ya Allah, zuciyata tana nan daram; zan rera in kuma yi kaɗe-kaɗe.
Chunya otegno, yaye Nyasaye, chunya otegno; abiro paki gi wer kendo abiro loso wer mamit.
8 Ka farka, raina! Ku farka, garaya da molo! Zan sa safe yă farka.
Chiew, in chunya! Chiewuru un orutu gi nyatiti! Abiro chiewo kogwen.
9 Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai a cikin mutane.
Abiro paki e dier ogendini, yaye Jehova Nyasaye. Abiro werni e dier ogendini.
10 Gama ƙaunarka mai girma ce, tana kaiwa sammai; amincinka na kaiwa sarari.
Nikech herani maduongʼ chopo nyaka e polo; kendo adiera mari chopo nyaka ewi lwasi.
11 Bari a ɗaukaka ka, ya Allah, bisa sammai; bari ɗaukakarka ta kasance a dukan duniya.
Nyingi mondo otingʼ malo moyombo polo, yaye Nyasaye; mad duongʼ mari opongʼ piny duto.

< Zabura 57 >